CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Masar Ta Baiwa Kamfanin Sinopharm Lasisin Amfani Da Allurar Rigakafin COVID-19 Domin Bukatun Gaggawa

by CRI Hausa
January 4, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Masar Ta Baiwa Kamfanin Sinopharm Lasisin Amfani Da Allurar Rigakafin COVID-19 Domin Bukatun Gaggawa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A ranar Asabar kasar Masar ta sanar da cewa ta bayar da lasisin amfani da allurar riga-kafin annobar COVID-19 wadda kamfanin hada magunguna na kasar Sin Sinopharm ya samar a hukumance domin amfanin gaggawa a kasar.

A wani shirin talabijin da aka gudanar a kasar ranar Asabar, ministar lafiyar kasar Masar Hala Zayed ta ce hukumar kula da magunguna ta kasar Masar EDA, ta bayar da lasisin yin amfani da riga-kafin wanda kasar Sin ta samar don bukatun gaggawa.
Masar ta amshi kason farko na allurar riga-kafin kamfanin Sinopharm a ranar 10 ga watan Disambar shekarar 2020. Ministar ta ce kashin farko na riga-kafin ya shiga zagaye na hudu na gwaje-gwajen da hukumar EDA ta gudanar kuma dukkan gwaje-gwajen sun tabbatar da ingancin riga-kafin. Ta kara da cewa, Masar tana sa ran karbar kashi na biyu na riga-kafin cutar ta COVID-19 a nan wasu kwanaki masu zuwa, wanda ake sa ran yiwa ‘yan kasar a cikin watan Janairu.
Tun farkon barkewar annobar COVID-19, kasashen Masar da Sin suke cigaba da yin hadin gwiwa domin yakar annobar ta hanyar musayar tallafin kayayyakin kiwon lafiya da na kwararru. (Mai Fassarawa: Ahmad Inuwa Fagam)

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

COVID-19: Rayuwar Amurkawa Na Cikin Tasku

Next Post

Jami’ar Bayero Ta Soke Zangon Karatu Na Shekarar 2020/2021

RelatedPosts

Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ta Duba Marasa Lafiya Sama Da 4,000 A Ghana A 2020

Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ta Duba Marasa Lafiya Sama Da 4,000 A Ghana A 2020

by CRI Hausa
4 hours ago
0

Tawagar jami’an lafiya ta kasar Sin kashi na 9 dake...

Amurka Ta Kasa Magance Matsalar Rashin Daidaito A Cikin Al’ummarta

Amurka Ta Kasa Magance Matsalar Rashin Daidaito A Cikin Al’ummarta

by CRI Hausa
4 hours ago
0

Sakamakon bazuwar cutar COVID-19, wadda ta raunana tattalin arzikin duniya...

Mike Pompeo Zai Kammala Aikinsa Na Ministan Harkokin Waje

Mike Pompeo Zai Kammala Aikinsa Na Ministan Harkokin Waje

by CRI Hausa
4 hours ago
0

A cikin kwanaki 10 da wani abu da suka gabata,...

Next Post
Kungiyar Daliban Jami’ar Bayero Ta Gudanar Da Taron Fadakarwa A Kan Zabukan 2019

Jami'ar Bayero Ta Soke Zangon Karatu Na Shekarar 2020/2021

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version