Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Masar Ta Fara Yi Wa Jami’an Lafiya Alluran Rigakafin COVID-19 Na Kamfanin Sinopharm

by
1 year ago
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Masar Ta Fara Yi Wa Jami’an Lafiya Alluran Rigakafin COVID-19 Na Kamfanin Sinopharm
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

Sin Za Ta Gaggauta Raya Tsarin Lambunan Shan Iska Da Na Tsirrai

Sin Ta Yi Kira Da A Daidaita Batun ‘Yan Gudun Hijira Yadda Ya Kamata

Ma’aikatar lafiya ta kasar Masar, ta ce an fara yi wa jami’an lafiya alluran rigakafin COVID-19 na kamfanin Sinopharm, jiya Lahadi a wani asibiti na lardin Ismailia dake arewa maso gabashin kasar.

Ministar lafiya ta kasar, Hala Zayed ce ta sanar da kaddamar da gangamin fara rigakafin COVID-19 a kasar, yayin wani taron manema labarai a asibitin bada daukin gaggawa na Abu Khalifa dake Ismailia.
Ministar ta yi bayanin cewa, gwajin da aka yi, ya tabbatar da rigakafin na kamfanin Sinopharm na da aminci da matukar inganci wajen kandagarkin COVID-19, musamman kandagarkin alamomin cutar masu tsanani.
Ta kara da cewa, hukumar kula da ingancin magunguna ta Masar, ta yi rigakafin Sinopharm rajista. Tana mai cewa cikin kwanaki masu zuwa, za a yi wa sauran alluran rigakafin kasar Sin da na Birtaniya da Rsaha rejista. (Fa’iza Mustapha)

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Akwai Rashin Daidaito A Fannin Raba Rigakafin COVID-19

Next Post

Ko Akwai Yiyuwar Kyautata Hulda Tsakanin Amurka Da Turai Bayan Sabon Shugaban Kasar Ya Fara Aiki?

Labarai Masu Nasaba

Sin Za Ta Gaggauta Raya Tsarin Lambunan Shan Iska Da Na Tsirrai

Sin Za Ta Gaggauta Raya Tsarin Lambunan Shan Iska Da Na Tsirrai

by CMG Hausa
14 hours ago
0

...

Sin Ta Yi Kira Da A Daidaita Batun ‘Yan Gudun Hijira Yadda Ya Kamata

Sin Ta Yi Kira Da A Daidaita Batun ‘Yan Gudun Hijira Yadda Ya Kamata

by CMG Hausa
15 hours ago
0

...

Wang Wenbin Ya Amsa Tambayoyin Manema Labarai Game Da Goyon-Bayan Da Aka Nunawa Matsayin Kasar Sin Kan Batun Taiwan A Wajen Taron WHO

Wang Wenbin Ya Amsa Tambayoyin Manema Labarai Game Da Goyon-Bayan Da Aka Nunawa Matsayin Kasar Sin Kan Batun Taiwan A Wajen Taron WHO

by CMG Hausa
19 hours ago
0

...

Wang Wenbin: Fatanmu Shi Ne Amurka Ta Aiwatar Da Abubuwan Da Ta Alkawarta

Wang Wenbin: Fatanmu Shi Ne Amurka Ta Aiwatar Da Abubuwan Da Ta Alkawarta

by CMG Hausa
1 day ago
0

...

Next Post
Ko Akwai Yiyuwar Kyautata Hulda Tsakanin Amurka Da Turai Bayan Sabon Shugaban Kasar Ya Fara Aiki?

Ko Akwai Yiyuwar Kyautata Hulda Tsakanin Amurka Da Turai Bayan Sabon Shugaban Kasar Ya Fara Aiki?

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: