Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home Da dimi-diminsa

Masarautar Gwandu Ta Bada Sanarwar Dakatar Da Wazirin Gwandu

by Daurawa Daurawa
February 23, 2021
in Da dimi-diminsa
1 min read
Masarautar Gwandu Ta Bada Sanarwar Dakatar Da Wazirin Gwandu
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga: Umar Faruk Birnin-Kebbi

Masarautar Gwandu a karkashin jagorancin Mai Martaba Sarkin Gwandu, Alhaji Muhammadu Iliyasu Bashar ya bada umurnin sanarwar Dakatar da Wazirin Gwandu Alhaji Abdullahi Umar.

Sanarwar tana kumshe ne a cikin wata takardar sanarwa da aka raba wa manema labarai a Birnin-Kebbi da ke dauke da sanya hannun sakataren Masarautar ta Gwandu Alhaji Musa Usman Bashar, a cewar takardar an dakatar da Alhaji Abdullahi Umar Waziri ne Saboda ya rubatawa Usman Dalhatu Zaria a ranar 9 ga watan Fabrairu na shekara ta 2021 da kuma wasu biyu zuwa ga sakataren Masarautar ta Gwandu duk a ranar ta 9 ga watan na Fabbrairu na shekara da muke cikin.

Haka kuma takardar ta kara da cewa an dakatar da Alhaji Abdullahi Umar, Wazirin Gwandu da ba a bayyana wa’adin lokaci ba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kasar Saudiya Ta Fara Daukar Mata Aikin Soja

Next Post

Jakadanci: Majalisa Ta Tabbatar Da Su Buratai

RelatedPosts

NIS Ta Bude Ofishin Samun Fasfo Cikin Awa 24 A Abuja

NIS Ta Bude Ofishin Samun Fasfo Cikin Awa 24 A Abuja

by Yahuzajere
2 weeks ago
0

Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa (NIS) ta...

Gwamna Bagudu Da Minista Malami Sun Sabunta Rajistarsu Ta Jam’iyyar APC

Gwamna Bagudu Da Minista Malami Sun Sabunta Rajistarsu Ta Jam’iyyar APC

by Daurawa Daurawa
2 months ago
0

Daga Umar Faruk Birnin-Kebbi A yau ne Gwamnan Jihar Kebbi,...

Da Dimi-diminsa: ‘Yan Sanda Sun Cafke Dillalan Makamai A Kebbi

Da Dimi-diminsa: ‘Yan Sanda Sun Cafke Dillalan Makamai A Kebbi

by Daurawa Daurawa
2 months ago
0

Daga Umar Faruk Birnin-Kebbi Rundunar ‘yan sanda a Jihar Kebbi...

Next Post
Sanatoci

Jakadanci: Majalisa Ta Tabbatar Da Su Buratai

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version