Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Masarautar Karaye Ta Dauki Nauyin Sake Buga Littafin Tarihin Fulani Na Marigayi Dr. Janaidu

by Muhammad
January 25, 2021
in LABARAI
1 min read
Karaye
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abdullahi Muhammad Sheka,

Masarautar Karaye ta sha alwashin sake buga littafin Tarihin Fulani wanda lardin Arewa suka buga tun a Shekara ta 1963.

samndaads

Shawarar daukar nauyin sake buga littafin ta biyo bayan la’akari da muhimmacin littafin a tarihin Daular Sokoto, dalibai da kuma sauran al’ummar Musulmi baki daya. Littafin wanda ya bayyana asalin tarihin Fulani da muhimmancinsu.

Haka kuma daga cikin abububawan da littafin ya kunsa, harda ainihin yadda Jihadin Shehu Usman Bin Fodio ya faro da kuma tarihin khalifofi Sarakuna daga Shehu Usman dan Fodio har zuwa mai alfarma Sarkin Musilmi Abubakar III.

Farfesa Sambo Wali Junaidu ya bayyana wannan kyakkyawan yunkuri, inda ya jaddada farin cikin masarautar ta Sokoto ga Sarkin na Karaye Dr. Ababakar II, kamar yadda jami’in yada labaran masarautar Karaye Haruna Gunduwawa ya shaidawa LEADERSHIP A Yau.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnan Gombe Ya Mika Ta’aziyyar Rasuwar SS Sule

Next Post

An Kaddamar Da Kungiyar Mallamawan Kabi Youth Forum

RelatedPosts

Billiri

An Sassauta Dokar Hana Zirga-zirga A Billiri

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya,   Gwamnatin jihar Gombe ta sassauta...

Majalisa Ta Tabbatar Da Bawa A Matsayin Sabon Shugaban EFCC

Majalisa Ta Tabbatar Da Bawa A Matsayin Sabon Shugaban EFCC

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

Majalisar dattijan Nijeriya a yau Laraba ta tabbatar da nadin...

Harin Boko Haram: Gwamnatin Borno Ta Tabbatar Da Mutuwar Mutum 10

Harin Boko Haram: Gwamnatin Borno Ta Tabbatar Da Mutuwar Mutum 10

by Sulaiman Ibrahim
9 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim Gwamnan Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya...

Next Post
Mallawan

An Kaddamar Da Kungiyar Mallamawan Kabi Youth Forum

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version