Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Masu Adaidaita Sahu Na Shirin Tsunduma Yajin Aiki A Kano

by Muhammad
February 22, 2021
in LABARAI
1 min read
Adaidaita
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abdullahi Muhammad Sheka,

Wasu masu haya da Babura masu kafa uku a Jihar Kano na yunkurin janyewa tare da tsunduma yajin aiki na jan kunne daga ranar Litinin sakamakon gazawar Gwamnatin Jihar Kano na dakatar da karbar harajin Naira 100 kowacce rana.

samndaads

A ranar asabar data gabata ne dai masu baburan adaidaita sahun suka fantsama tituna domin sanar da ‘yan uwansu tare da raba masu takardun shirin su na tsunduma yajin aiki tun daga farar safiyar ranar litinin, wannan kuma ya biyo bayan tashi baran baran da akayi a taron da aka gudanar da tsakaninsu da Gwamnatin Jihar Kano da Kungyoyinsu.

Shugaban kungiyar masu Babura masu kafa uku na Jihar Kano Alhaji Sani Dankoli wanda ya tabbatarwa da manema labarai cewa, matuka baburan masu kafa uku sun yanke shawarar shiga yajin aiki ba tare da amincewar kungiyoyinsu ba. Saboda haka sai Dankoli ya bukace su dasu gaggauta janye wannan yajin aiki, inda yace yajin aikin zai shafi zirga zirgar dubban mutane a fadin Jihar Kano.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Daina Fashin Zuwa Aiki A Karamar Hukumar Kunchi – Hon. Shuwaki

Next Post

Miyetti Allah Na Zargin Akerodolu Da Kirkirar Rundunar Amotekun Don Kashe Fulani

RelatedPosts

An Sako Daliban Da Aka Sace A Zamfara

An Sako Daliban Da Aka Sace A Zamfara

by Muhammad
35 mins ago
0

Rahotanni daga jihar Zamfara sun tabbatar da cewa an ceto...

IITA Ta Fara Horas Da Matasa Sana`o`in Dogaro Da Kai A Zariya

IITA Ta Fara Horas Da Matasa Sana`o`in Dogaro Da Kai A Zariya

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Nasiru Adamu Cibiyar kula da albarkatun aikin gona ta...

Garkuwa Da Dalibai: An Ceto Daliban Kagara, Ana Cigaba Da Neman Na Jangebe

Garkuwa Da Dalibai: An Ceto Daliban Kagara, Ana Cigaba Da Neman Na Jangebe

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Muhammad Awwal Umar, Minna Da sanyin safiyar asabar din...

Next Post

Miyetti Allah Na Zargin Akerodolu Da Kirkirar Rundunar Amotekun Don Kashe Fulani

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version