Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Masu ‘Adaidaita Sahu’ Sun Janye Yajin Aikin Da Suka Shiga A Kano

by Sulaiman Ibrahim
February 23, 2021
in LABARAI
1 min read
Gwamnatin Bauchi Ta Raba Keke-Napep 1,000 Don Bunkasa Zirga-zirga
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sulaiman Ibrahim

Kungiyar masu ‘Adaidaita sahu’ ta Kano ta janye yajin aikin da ta shiga sannan ta bada umarni ga mambobinta da su koma bakin aiki ba tare da bata lokaci ba.

samndaads

Shugaban kungiyar, Mansur Tanimu ne ya tabbatar da haka a ranar Talata a tattaunawarsa da jaridar Aminiya ta wayar tarho.

Ya ce wannan hukuncin, sakamako ne na taron da aka gudanar da yammacin Talata tsakanin hukumar kula da ababen hawa ta Kano(KAROTA) da kungiyar kwadago ta Nijeriya (NLC) sai kungiyar ta adaidaita sahu(Keke-napep).

SendShareTweetShare
Previous Post

Me Ya Sa Munanan Masifu Sake Faruwa A Amurka?

Next Post

Sojoji Sun Sake Kwato Garin Marte A Borno

RelatedPosts

Sarkin Musulmi

Fulani Ba ‘Yan Ta’adda Ba Ne –Sarkin Musulmi

by Muhammad
12 hours ago
0

Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’ad Abubakar III, ya ce...

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

by Sulaiman Ibrahim
17 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Gusau A shirin Gwamnatin Jihar Zamfara na...

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

by Sulaiman Ibrahim
17 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Mohammed, Matawallen...

Next Post
Sojoji Sun Sake Kwato Garin Marte A Borno

Sojoji Sun Sake Kwato Garin Marte A Borno

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version