Yusuf Shuaibu">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Masu Satar Mutane Sun Yi Ta’adi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja Jiya Alhamis

by Yusuf Shuaibu
July 31, 2020
in LABARAI
1 min read
Dan Majalisar Safana Da Danmusa Ya Koka Kan Sace-Sacen Mutane A Yankinsa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A ranar Alhamis ce, ‘yan bindiga suka dawo babbar hanyar Kaduna zuwa Abuja, inda suka yi garkuwa da matafiya da dama. An dan jima ba a samu ta’adin masu garkuwa da mutane a kan babban hanyar ba tun lokacin da aka saka dokar tafiye-tafiyen a tsakanin jihohi a cikin kasar nan sakamakon cutar Korona.

Ganau sun bayyana wa manema labarai cewa, wannan farmaki ya faru ne a kusa da kauyen Katari da misalign karfe tara na safiyar jiya Alhamis.
Wani wanda ya tsallake rijiya da baya daga wannan farmaki mai suna Mohammed Lawan ya bayyana wa manema labarai cewa, masu garkuwan sun fara farmakin matafiya wadanda ke kokarin shiga garin Kaduna ne da misalin karfe 8:50 na safe.
“Tsakaninmu da su bai wuce mita 250 sai muka hange su. Na hanga wata mota kirar Honda CRV 98 kofarta a bude kuma babu kowa a cikin ta, ashe sun yi garkuwa da matafiyan da ke cikin wannan mota ne.
“Mun ji karar bindiga lokacin da jirgi mai saukan angulu ta fara shawagi a wannan yanki,” in ji Mista Lawan.
Sai dai har lokacin rubuta wannan labara, ‘yan sanda ba su ci uffan ba game da wannan lamari.

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Duk Dalibin Da Ke Shaye-Shaye Ba Zai Sami Gurbin Karatu A Jihar Kaduna Ba – Dakta Maigari

Next Post

Irin Ukubar Da Muka Sha A Sahara – ‘Yan Nijeriya Da Suka Makale A Nijer

RelatedPosts

"yan fashi

Annobar Sace Farfesoshi Ta Kunno Kai A Arewa

by Yusuf Shuaibu
6 hours ago
0

An Sace Farfesa, An Kashe Dansa Da Mutum Uku A...

Kwamishinan Labarai

Korona: Gwamnatin Kano Ta Rufe Gidajen Taruka, Ta Umarci Ma’aikata Su Yi Zaman Gida

by Yusuf Shuaibu
6 hours ago
0

Gwamnatin Jihar Kano ta bada umarnin sake kafa dokar rufe...

Kwamishinan Labarai

Korona: Gwamnatin Ganduje Ba Ta Son Garkame Kano – Kwamishinan Labarai

by Yusuf Shuaibu
7 hours ago
0

Gwamnatin Jihar Kano a karkashin jagorancin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje...

Next Post
Mahukunta Ba Su Daukar Kwararan Matakai Don Kare Kwararowar Hamada —Mai Teku

Irin Ukubar Da Muka Sha A Sahara – ‘Yan Nijeriya Da Suka Makale A Nijer

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version