Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Masu Satar Mutane Sun Yi Ta’adi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja Jiya Alhamis

by
2 years ago
in LABARAI
1 min read
Dan Majalisar Safana Da Danmusa Ya Koka Kan Sace-Sacen Mutane A Yankinsa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindiga Sun Fille Kan Wani Dan Majalisa A Jihar Anambra

’Yan Bindigar Da Suka Sace Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Nasarawa Sun Sako Shi

A ranar Alhamis ce, ‘yan bindiga suka dawo babbar hanyar Kaduna zuwa Abuja, inda suka yi garkuwa da matafiya da dama. An dan jima ba a samu ta’adin masu garkuwa da mutane a kan babban hanyar ba tun lokacin da aka saka dokar tafiye-tafiyen a tsakanin jihohi a cikin kasar nan sakamakon cutar Korona.

Ganau sun bayyana wa manema labarai cewa, wannan farmaki ya faru ne a kusa da kauyen Katari da misalign karfe tara na safiyar jiya Alhamis.
Wani wanda ya tsallake rijiya da baya daga wannan farmaki mai suna Mohammed Lawan ya bayyana wa manema labarai cewa, masu garkuwan sun fara farmakin matafiya wadanda ke kokarin shiga garin Kaduna ne da misalin karfe 8:50 na safe.
“Tsakaninmu da su bai wuce mita 250 sai muka hange su. Na hanga wata mota kirar Honda CRV 98 kofarta a bude kuma babu kowa a cikin ta, ashe sun yi garkuwa da matafiyan da ke cikin wannan mota ne.
“Mun ji karar bindiga lokacin da jirgi mai saukan angulu ta fara shawagi a wannan yanki,” in ji Mista Lawan.
Sai dai har lokacin rubuta wannan labara, ‘yan sanda ba su ci uffan ba game da wannan lamari.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Duk Dalibin Da Ke Shaye-Shaye Ba Zai Sami Gurbin Karatu A Jihar Kaduna Ba – Dakta Maigari

Next Post

Irin Ukubar Da Muka Sha A Sahara – ‘Yan Nijeriya Da Suka Makale A Nijer

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindiga Sun Fille Kan Wani Dan Majalisa A Jihar Anambra

‘Yan Bindiga Sun Fille Kan Wani Dan Majalisa A Jihar Anambra

by Abubakar Abba
54 mins ago
0

...

’Yan Bindigar Da Suka Sace Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Nasarawa Sun Sako Shi

’Yan Bindigar Da Suka Sace Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Nasarawa Sun Sako Shi

by Leadership Hausa
2 hours ago
0

...

Wani Bene Ya Kuma Ruftawa Ya Danne Mutane A Legas

Wani Bene Ya Kuma Ruftawa Ya Danne Mutane A Legas

by Leadership Hausa
3 hours ago
0

...

 ‘Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 360 Da Sace 1,389 Cikin Watanni 3 A Kaduna

 ‘Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 360 Da Sace 1,389 Cikin Watanni 3 A Kaduna

by Muhammad Bashir
4 hours ago
0

...

Next Post
Mahukunta Ba Su Daukar Kwararan Matakai Don Kare Kwararowar Hamada —Mai Teku

Irin Ukubar Da Muka Sha A Sahara – ‘Yan Nijeriya Da Suka Makale A Nijer

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: