Masu Shigo Da Mai Za Su Kawowa Matatar Dangote Cikas – Obasanjo
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masu Shigo Da Mai Za Su Kawowa Matatar Dangote Cikas – Obasanjo

byNaziru Adam Ibrahim
1 year ago
Obasanjo

Tsohon shugaban ƙasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana cewa waɗanda ke cin gajiyar shigo da mai za su yi iya ƙoƙarinsu wajen daƙile ci gaban da matatar man Ɗangote ta samu a Nijeriya.

Obasanjo, ya bayyana haka ne a wata hira da jaridar Financial Times, inda ya siffanta matatar man Dangote, a matsayin wani ci gaba da ya kamata ya ƙarfafa gwiwar ‘yan Nijeriya da ma waɗanda ba ‘yan Nijeriya ba.

  • Gwamnatin Kano Ta Sake Sassauta Dokar Hana Fita
  • Amurka Ta Kammala Kwashe Dakarunta Daga Nijar

Tofa albarkacin Obasanjo, na zuwa ne daidai lokacin da shugaban rukunin kamfanonin Aliko Dangote, ya zargi wasu jami’an gwamnati da masu zaman kansu da kokarin kawo cikas ga zuba hannun jarin matatar da ya kai dala biliyan $20.

Ya ce muddin masu amfana da harƙallar mai a ƙasar nan suka fahimci za su rasa damar su to za su yi duk mai yiwuwa wajen kawo naƙasu ga matatar.

Idan ba a manta ba a kwanakin baya ne jami’an kamfanin Dangote suka koka kan cewa kamfanonin mai na ƙasa da ƙasa suna zagon ƙasa ga matatar man ta hanyar kin sayar da danyen man kan farashin da ya haura dala 4 sama da yadda aka saba.

Hakan ya sa majalisar dokoki ta umarci Kamfanin (NNPC) da ya sayar da danyen man ga Dangote a kuɗin Naira saɓanin dalar Amurka.

Ana sa ran matatar za ta samar da ganga 650,000 a kowace rana nan da ƙarshen shekara, kuma duk da haka ta fara samar da man dizal da na jiragen sama ga ‘yan kasuwa, inda ake sa ran fara samar da man fetur a cikin watan Agustan nan da muke ciki.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung
Manyan Labarai

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio
Manyan Labarai

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo
Manyan Labarai

Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

October 7, 2025
Next Post
‘Yansanda Sun Kama Kasurgumin Dan Fashi, Sun Kwato AK-47 Guda 2 A Kano

'Yansanda Sun Kama Kasurgumin Dan Fashi, Sun Kwato AK-47 Guda 2 A Kano

LABARAI MASU NASABA

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version