Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Mata A Kano Sun Amfana Da Horo Kan Gyaran Famfo

by Tayo Adelaja
October 16, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Ibrahim Muhammad Kano.

Gwamnatin Kano ta sake yaye wasu matasa guda 550 waɗanda suka sami horo a fannoni daban- daban na sana’o’in hannu domin dogaro dakai.

Da yake jawabi a wajen taron yaye matasan da aka gudanar a gidan Gwamnatin Kano ƙarƙashin jagorancin

Gwamna Dokta Abdullahi Umar Ganduje. Kwamishinan ƙananan hukumomi na jihar Kano. Alhaji Murtala Sule Garo, ya bayyana cewa, tun zuwan wannan Gwamnati ta Ganduje ake horas da matasa a fannoni iri daban-daban na sana’a dan su dogara da kansu. Ya zuwa yanzu an yaye dubbai tare da tallafa musu da kayan sana’a da jari.

Cikin Matasan 550 da suka sami cin gajiyar horaswar da aka yaye akwai mata da aka koya wa aikin gyaran famfo da sauran fannonni. Alhaji Murtala Sule Garo ya yi kira ga matasan da su yi kyakkyawan amfani da tallafinda aka ba su ta yin sana’ar da suka koya dan tallafa wa kansu da kuma al’umma. Ya yi kira ga matasan su kula da irin kishin da mai girma Gwamna yake a kansu su zama abin misali ta dogaro a kan sana’o’in da aka koya musu dan tabbatar bunƙasar arziki a jihar Kano da ƙasa baki ɗaya.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Dole Ne Asibitoci Masu Zaman Kansu, Su Kiyaye Dokokin Aikin Likita

Next Post

Tallafin Muhammad Indimi: Shettima Ya Ƙaddamar Da Gina Gidaje 100 A Bama

RelatedPosts

Alkalin Kotun Koli, Ngwuta, Ya Rasu A Abuja

Alkalin Kotun Koli, Ngwuta, Ya Rasu A Abuja

by Sulaiman Ibrahim
13 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim Mai Shari’a Sylvester Ngwuta, alkalin kotun koli...

Tinubu Ya Bukaci Matasa Su Nisanci Bangar Siyasa

by Muhammad
20 hours ago
0

Daga Bello Hamza, Jagoran jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, ya...

E Call

Shirin Kula Da Zirga-zirgar Manyan Motoci Na ‘E-Call’ Zai Kawo Karshen Cunkoso A Tashar Jiragen Ruwan Nijeriya -Hadiza Bala Usman

by Muhammad
20 hours ago
0

By Bello Hamza, An tabbatar wa masu hulda da tashoshin...

Next Post

Tallafin Muhammad Indimi: Shettima Ya Ƙaddamar Da Gina Gidaje 100 A Bama

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version