Mataimakin Firaministan Sin Ya Bukaci A Aiwatar Da Dukkanin Matakan Ceto Sakamakon Aukuwar Ambaliyar Ruwa A Lardin Sichuan
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mataimakin Firaministan Sin Ya Bukaci A Aiwatar Da Dukkanin Matakan Ceto Sakamakon Aukuwar Ambaliyar Ruwa A Lardin Sichuan

bySulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬ººÔ´£¨ËÄ´¨£©£¬2024Äê7ÔÂ21ÈÕ
7ÔÂ21ÈÕ£¬ÔÚËÄ´¨Ê¡ÑŰ²ÊкºÔ´ÏØÂíÁÒÏçлª´å£¬¾ÈÔ®ÈËÔ±ÔÚ×ªÒÆÊÜÔÖȺÖÚ¡£
¼ÇÕß´Ó21ÈÕÁ賿ÔÚËÄ´¨Ê¡ÑŰ²ÊкºÔ´ÏØÕÙ¿ªµÄÐÂÎÅ·¢²¼»áÉÏ»ñϤ£¬½ØÖÁ20ÈÕ20ʱ£¬ººÔ´ÏØÂíÁÒÏç¡°7¡¤20¡±É½ºé±©ÓêÔÖº¦ÒÑÕÒµ½Ê§ÁªÈËÔ±4ÈË¡¢ÎÞÉúÃüΣÏÕ£¬·¢ÏÖÓöÄÑÕßÒÅÌå8¾ß¡£
7ÔÂ20ÈÕÁ賿2ʱ30·ÖÐí£¬ÂíÁÒÏçлª´åÊܱ©ÓêÓ°Ï죬ÂíÁÒºÓÍ»·¢´óË®£¬µ¼Ö¶ദ·¿Îݱ»³å»Ù£¬30ÓàÈËʧÁª¡£
ÔÖº¦·¢Éúºó£¬µ±µØÑ¸ËÙ×é֯רҵÁ¦Á¿¿ªÕ¹ËѾȡ£Ä¿Ç°£¬µ±µØµÀ·¡¢Í¨ÐÅÒѲ¿·Ö»Ö¸´£¬ÊÜÔÖȺÖÚÒѵÚһʱ¼äµÃµ½°²Öã¬ÈËÔ±ËѾȹ¤×÷ÈÔÔÚ½ôÕŽøÐÐÖС£
лªÉç¼ÇÕß ÍõêØ Éã

лªÉçÕÕÆ¬£¬ººÔ´£¨ËÄ´¨£©£¬2024Äê7ÔÂ21ÈÕ 7ÔÂ21ÈÕ£¬ÔÚËÄ´¨Ê¡ÑŰ²ÊкºÔ´ÏØÂíÁÒÏçлª´å£¬¾ÈÔ®ÈËÔ±ÔÚ×ªÒÆÊÜÔÖȺÖÚ¡£ ¼ÇÕß´Ó21ÈÕÁ賿ÔÚËÄ´¨Ê¡ÑŰ²ÊкºÔ´ÏØÕÙ¿ªµÄÐÂÎÅ·¢²¼»áÉÏ»ñϤ£¬½ØÖÁ20ÈÕ20ʱ£¬ººÔ´ÏØÂíÁÒÏç¡°7¡¤20¡±É½ºé±©ÓêÔÖº¦ÒÑÕÒµ½Ê§ÁªÈËÔ±4ÈË¡¢ÎÞÉúÃüΣÏÕ£¬·¢ÏÖÓöÄÑÕßÒÅÌå8¾ß¡£ 7ÔÂ20ÈÕÁ賿2ʱ30·ÖÐí£¬ÂíÁÒÏçлª´åÊܱ©ÓêÓ°Ï죬ÂíÁÒºÓÍ»·¢´óË®£¬µ¼Ö¶ദ·¿Îݱ»³å»Ù£¬30ÓàÈËʧÁª¡£ ÔÖº¦·¢Éúºó£¬µ±µØÑ¸ËÙ×é֯רҵÁ¦Á¿¿ªÕ¹ËѾȡ£Ä¿Ç°£¬µ±µØµÀ·¡¢Í¨ÐÅÒѲ¿·Ö»Ö¸´£¬ÊÜÔÖȺÖÚÒѵÚһʱ¼äµÃµ½°²Öã¬ÈËÔ±ËѾȹ¤×÷ÈÔÔÚ½ôÕŽøÐÐÖС£ лªÉç¼ÇÕß ÍõêØ Éã

Mataimakin firaministan kasar Sin Zhang Guoqing, ya bukaci a aiwatar da dukkanin matakan ceto, sakamakon aukuwar ambaliyar ruwa da ta haddasa bacewar mutane sama da 30 a lardin Sichuan na kudu maso yammacin kasar.

Zhang Guoqing, ya yi kiran ne a jiya Lahadi, yayin da ya ziyarci kauyen Xinhua na gundumar Hanyuan dake karkashin birnin Ya’an wanda ibtila’in ya aukawa, inda ya zagaya asibitin dake wurin da kuma matsugunnin wucin gadi da aka tanada domin wadanda ambaliyar ta raba da muhallansu.

  • Taron JKS: Kudurin Kara Zurfafa Gyare-gyare Zai Sa Kaimin Aikin Zamanintar Da Sin
  • Kamfe: An Tara Wa Kamala Haris Kusan Dala Miliyan 50 Cikin Sa’o’i 2 A Amurka

Har ila yau, Zhang ya jagoranci wani taro da yammacin jiyan, inda ya bayyana cewa aikin dake kan gaba, shi ne lalube da ceto wadanda suka bace, kuma za a kara adadin kwararru don gaggauta nasarar hakan.

Daga nan sai ya bayyana bukatar samar da kudaden sassauta radadin ibtila’in, da kayayyakin bukata a kan lokaci, da karfafa hidimomin kula da lafiya a wuraren da aka tsugunar da mutane, da tabbatar da cewa mazauna wurin na samun isassun kayayyakin bukata na rayuwa, da dawo da gudanar da ayyuka da tsarin rayuwa ba tare da bata lokaci ba.(Saminu Alhassan)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?
Daga Birnin Sin

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
Next Post
ASUU Reshen Jami’ar Abuja Ta Janye Yajin Aiki Bayan Shafe Kwana 82

ASUU Reshen Jami'ar Abuja Ta Janye Yajin Aiki Bayan Shafe Kwana 82

LABARAI MASU NASABA

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version