Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Mataimakin Gwamnan Kano Ya Cika Alkawarin Da Ya Daukar Wa Wani Dattijo Dan Karota

by Muhammad
December 2, 2020
in RIGAR 'YANCI
1 min read
KAROTA
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Haruna Akarada

Mai Girma Mataimakin Gwamnan jihar Kano, Dr. Nasiru Yusuf Gawuna, wanda Alhaji Musa Yusuf Yawale (Tafidan Gama) tare da Manajan Darakta na Hukumar Karota, Baffa Babba Dan’Agundi, su ka wakilta wajen cika alkawarin da ya yi wa wani dattijon dan Karota, Malam Mansur Suleman Dawakin Kudu, inda ya gwangwaje shi da sabon gallelen babur (Roba-roba) kirar UD.

samndaads

Dr. Gawuna ya yi alkawarin ba wa dattijon babur din ne a wajen taron karramawa da kungiyar masu aike wa da labarai (Kano Correspondents Chapel) su ka shirya ranar Asabar din da ta gabata a otel din Bristol Palace ga wasu zakakuran mutane, wadanda shi kanshi Mataimakin Gwamnan ya na cikin wadanda a ka ba wa lambar karramawar kuma shi ma dattijon ya na cikinsu.

Kungiyar ta karrama dan Karotan ne bisa kwazonsa, inda duk da shekarunsa sun ja, amma idan ya zo aiki har dare ya ke kai wa kafin ya tashi daga inda ya ke bada hannu, wato kan titin Iyaka Road.

SendShareTweetShare
Previous Post

Inuwa Ya Bai Wa NNPC Fili Don Gina Asibiti Mai Gado 200 A Gombe

Next Post

Matsalar Tsaro: Al’ummar Kaduna Na Bukatar Agajin Gwamnati 

RelatedPosts

Fyade Fashi

“Na Yi Wa Mata 50 Fyade, Na Yi Wa Gida 100 Fashi”

by Muhammad
16 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Hukumar Sadarwar Tsaro ta Jihar Ondo,...

Duka

Ana Zargin Jami’an DSS Da Lakada Wa Dan Sanda Duka Har Lahira

by Muhammad
16 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Wani jami’in ‘yan sanda da ke...

Makami

An Kama Uba Da ’Ya’yansa Da Laifin Fashi Da Makami A Katsina

by Muhammad
16 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Wani uba da ‘ya’yansa maza biyu...

Next Post
Rushe

Matsalar Tsaro: Al'ummar Kaduna Na Bukatar Agajin Gwamnati 

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version