Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Matan Nijeriya Na Bukatar Karin Kulawa, Cewar Gwamna Yahaya Bello

by Muhammad
April 3, 2021
in LABARAI
1 min read
Cin Zarafi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Bello Hamza,

Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya bayyana cewa, matan Nijeriya sun cancanci karin kulawa ta yadda za su bayar da gudummawarsu a dukkan fannonin rayuwar al’umma.

Gwmnan ya yi wannna tsokacin ne a filin wasa na Moshood Abiola da ke Abuja a wajen wasan kwallo na musamman na mata don bikin ranar mata na duniya da ake cigaba da gudanarwa.

Ya ce, mata na fuskantar manyan matsaloli masu yawa a fadin duniyan nan.

“A yau matanmu na fuskantar gasar kwallon kafa don bikin ranar nata ta duniya, wannan abin a yaba ne.

“Ya kamata a yaba da kokarin da mata ke yi a dukkan bangarorin rayuwa, ba za mu yarda da kin ba mata kulawar da ya kamata ba musamman in sun samu nasara a an duk abin da suka sa a gaba.

“Bai kamata a manta basu ba, ina mai kira da a bayar da kulawa na musamman ga mata, musamman a bangaren albashi da sauransu.

“Wannan kuma ba wai ya tsaya a bangaren kwallon kafa kawai ba ne, ya kamata a sa ido a kan dukkan bangarorin wasanni gaba daya,” inji shi.

Gwamnan ya kuma ce, jihar sa tana ba mata kulawa na musamman a dukkan bangarorin rayuwa.

SendShareTweetShare
Previous Post

Tinubu Na Sahun Gaba Wajen Tabbatar Da Tsarin Dimukradiyya A Kasar Nan- DG TSO

Next Post

An Yi Wa Fiye Da Mutum 15,000 Rigakafin Korona Cikin Kwanaki 7 A Jihar Gombe

RelatedPosts

Isra’ila Ta Kai Hare-hare A Zirin Gaza

Isra’ila Ta Kai Hare-hare A Zirin Gaza

by Sulaiman Ibrahim
8 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim Isra'ila ta ce ta kai harin bama-bamai...

Yadda Sojoji Suka Kashe Kwamandan ISWAP A Damasak

Yadda Sojoji Suka Kashe Kwamandan ISWAP A Damasak

by Sulaiman Ibrahim
9 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim Wani babban kwamandan ISWAP, Bukar Gana (wanda...

NDLEA

NDLEA Ta Sanar Da Fara Kai Farmaki Dakunan Hada Muggan Kwayoyi

by Muhammad
13 hours ago
0

Daga Bello Hamza, Shugaban hukuamar NDLEA Birgediya Janar Buba Marwa...

Next Post
An Yi Wa Gwamnan Gombe Da Mataimakinsa Allurar Rigakafin Korona

An Yi Wa Fiye Da Mutum 15,000 Rigakafin Korona Cikin Kwanaki 7 A Jihar Gombe

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version