Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Matar Al-Zakzaky Ta Kamu Da Cutar Korona, Inji Danta

by Muhammad
January 21, 2021
in LABARAI
1 min read
Matar Al-Zakzaky Ta Kamu Da Cutar Korona, Inji Danta
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Khalid Idris Doya,

Matar jagoran ‘yan uwa Musulmi a Nijeriya, Sheikh Ibraheem Al-Zakzaky wato, Malama Zeenatudden Ibraheem, ta kamu da cutar sarkewar numfashi ta Korona kamar yadda babban danta Mohammed Ibraheem ya shaida.

Zeenha da mijinta dai sun shafe tsawon lokaci a gidan yarin Kaduna sakamakon shari’arsu da ake yi tun bayan rashin jituwar da aka samu a tsakanin Sojoji da ‘yan Shi’ar a birnin Zariya watan Disamban 2015.

A wani sanarwar da babban danta Muhammad Ibrahim da ya fitar da yammacin nan, ya nuna cewar jikin mahaifiyar tasa ya tsananta bayan ga wasu cutuka da suke damunta an kuma tabbatar da cewa ta kamu da cutar Korona wanda ke hanzarin kisa.

 

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Kyautata Alakar Sin Da Amurka Zai Taimakawa Gwamnatin Biden Wajen Shawo Kan Manyan Kalubale

Next Post

Gasar Copa Del Rey: Real Madrid Ta Yi Abin Kunya

RelatedPosts

Ruwan Sha

Gwamnatin Bauchi Na Shirin Raba Tsaftacaccen Ruwa Sha Lita Miliyan 75 Kullum

by Muhammad
37 seconds ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Hukumar Samar da Tsaftacaccen Ruwa ta...

Sarakuna

Sarkin Gwandu Ya Bukaci Sarakunan Gargajiya Su Bauta Wa Al’umma

by Muhammad
5 mins ago
0

Daga Umar Faruk, Mai Martaba Sarkin Gwandu, Alhaji Muhammadu Iliyasu...

Takin Zaman

Tsame Hannun Gwamnati A Sha’anin Takin Zamani Alheri Ne – Dan Madamin Hunkuyi

by Muhammad
8 mins ago
0

Daga Isa Abdullahi Gidan ‘Bakko, An bayyana matakin da gwamnatin...

Next Post
Copa

Gasar Copa Del Rey: Real Madrid Ta Yi Abin Kunya

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version