Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASUWANCI

Matasa Dubu 11,000 Cibiyar ITF Ta Horar

by Tayo Adelaja
September 27, 2017
in KASUWANCI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Lawal Umar Tilde Jos

Sannaniyar Cibiyar Horar da ma aikata na kasar nan Industrial Training Fund [ITF], ta fara horar da matasa dubu goma sha daya (11,000.) da suka fito daga kowane bangare na Tarayyar kasar nan.

samndaads

Wannan bayainin na kunshe ne a cikin takardar da babban Jami’in hulda da jama’a, na Cibiyar Sleyol Fred Chagu, ya sanya wa hannu wanda aka rarraba wa kafofin watsa labarai a Jos a makon nan da ya gabata. Ya ce, wannan shirin wani bangare ne da gwamnati mai ci yanzu karkashin shugabancin Muhammadu Buhari ya bullo da shi na samar wa dimbin matasan kasar nan maras aikin yi ayyukan yi.

Takardar ta kara bayyana cewa wannan shirin mataki ne na biyu, NISDP, na shekarar da ta gabata inda aka horar da matasa dubu goma daga jihohi 18, daga cikin jihohin kasar inda ake bukatar kowace jiha daga jihohi 36 da Abuja, su ba da matasa dari uku, inda za a horar da su a kan fannoni daban- daban wadanda aka sara za a gudanar a Cibiyoyi 3,700 a cikin kasar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kamfanonin Siminti Sun Koma Yin Hanyoyin Kankare A Nijeriya

Next Post

Hukumar Yi Wa Kadarori Rajista Ta Yi Wa Kadarori 20,684 Rajista

RelatedPosts

Sugar

Alakar Dake Tsakanin Sukari Ca Ciwon Suga

by Muhammad
2 weeks ago
0

Da yawa a yankin kasashen nahiyar Afirka ana ganin sukari...

A Na Cigaba Da Zaman Doya Da Man Ja Tsakanin Majalisa Da Shugaba Trump

Ba Da Mugun Nufi Shugaba Buhari Ya Garkame Iyakoki Ba – Ministar Kudi

by Abdulaziz Kabir Muhammad
1 year ago
0

Ministar kudi da tsaretsare, Uwargida Zainab Ahmed Shamsuna, ta sanar...

Gwamnatin Tarraya Ta Kebe Biliyan N2.6 Don Aikin Tashar Mambilla A 2020

by Abdulaziz Kabir Muhammad
1 year ago
0

Sama da shekaru arba’in da suka shude kenan da bada...

Next Post

Hukumar Yi Wa Kadarori Rajista Ta Yi Wa Kadarori 20,684 Rajista

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version