Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home MANYAN LABARAI

Matasa Sun Yi Wa Budurwa Fyaɗe A Gusau

by Tayo Adelaja
October 26, 2017
in MANYAN LABARAI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Hussaini Baba, Gusau

Kwamandar Jami’an tsaro na farin kaya, watau ‘Ciɓil Defence’ na Jihar Zamfara Daɓid  R. Abi ya bayyanawa manema labarai nasarar da suka samu na cafke waɗanda suka addabi Gusau da fyaɗen ‘yan Mata har mutum huɗu a gadar Baga. Shugaban yayi wannan bayanin ne a ofishinsa da da ke Gusau, hedikwatar jihar Zamfara.

samndaads

Kwamanda Daɓid Abi ya bayyana cewa; “Matasa huɗu ne suka kama wata yarinya a gadar Baga a cikin kango, sai da kowanne cikinsu ya yi amfani da ita, duk da kururuwar neman ɗauki da ta riƙa yi, kuma suka yi mata barazanar cewa idan bata yi shiru ba, kanta za ta tona wa asiri, tunda kusa da anguwarsu ne.”

Waɗanda su ka yi lafin sun haɗa da; Safiyanu Ibrahim, ɗan asalin Jamhuriyar Nijar ne, sai kuma Abdulmalik Abdullahi da Bello Umar da Shehu Ibrahim dukka cikarsu ‘yan jihar Zamfara ne. Sai kuma Aminu Ɗansagau daga ƙaramar hukumar Bakura wanda ya sato Mashin daga Ɗangibga kuma dubunsa ta cika wajen sai da shi a Bakura.

Kuma ya yi kira ga iyaye idan suna da yara kangararru su miƙa masa rahoto don basu shawarar yadda  za su tafiyar da lamarin yaran nasu.

Wanda ya jagoranci yi wa budurwar fyaɗe, Sufiyanu Ibrahim ya bayyana cewa da yardar ta su ka yi kuma har ta ce, idan ta samu matsala za su siyan mata magani. Don haka, wannan kuskure ne kuma ya riga ya faru suna neman afuwa.

A ƙarshe Kwamnadan ya bayyana cewa mutum biyu cikin waɗanda su ka yi fyaɗen suna da cutar ƙanjamau, a rahotan da suka samu daga asibiti. “Da zaran mun gama bincike, zamu miƙa su kotu.” Inji Kwamandan

Ita kuma budurwar ‘yar shekaru 17 tana amsar magani sai bayan wata uku za a yi mata gwaji inji likita.

SendShareTweetShare
Previous Post

Binciken Badaƙalar NNPC: Buhari Ba Zai Tsoma Baki Ba –Wamakko

Next Post

Jonathan Ya Ƙi Bayyana A Gaban Kotu

RelatedPosts

'Yan Adaidaita

An Sasanta Yajin Aikin ’Yan Adaidaita Bayan… Motocin ‘Kano Line’  Sun Koma Jigilar Jakara-Kasuwa

by Muhammad
6 days ago
0

Babu Hanunmu A Ciki Wannan Yaji – Shugaban ’Yan Adaidaita...

Adaidaita

Yajin Aikin Adaidaita: Acaba Ta Dawo A Kano

by Muhammad
7 days ago
0

Ya Jefa Jama’a Cikin Tsaka Mai Wuya Yadda Aka Koma...

Masu Garkuwa

Tattaunawa Da Masu Garkuwa: Yadda Gwamnonin Kaduna Da Neja Suka Raba Gari

by Muhammad
1 week ago
0

Shin Sheikh Gumi Ne Ya Raba Tsakani? Daga Nasir S....

Next Post

Jonathan Ya Ƙi Bayyana A Gaban Kotu

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version