Matasan Afrika Sun Yaba Da Nasarorin Da Aka Samu Karkashin Dangantakar Nahiyar Da Kasar Sin 
  • English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Matasan Afrika Sun Yaba Da Nasarorin Da Aka Samu Karkashin Dangantakar Nahiyar Da Kasar Sin 

byCGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
Afrika

Matasan nahiyar Afrika masu shekaru tsakanin 18 zuwa 24, sun bayyana amincewarsu ga matakai da nasarorin tafarkin Sin na zamanantar da kanta, tare da jinjinawa irin sakamako na zahiri da aka samu a fannoni daban daban tsakanin Sin da Afrika. Baya ga haka, suna cike da fatan ganin karin ci gaba a nan gaba.

 

Idan ana batu na tantance hanya mafi dacewa ta samun ci gaba a nahiyar Afrika, al’ummar nahiyar ne ke da hakkin bayyanawa. Kasar Sin ta kasance abokiyar hulda kuma abun dogaro a tafarkin nahiyar na zamanantar da kanta.

  • Ƴan Sakkwato Sun Yi Murnar Komawar Ministan Tsaro Don Kawo Ƙarshen Ƴan Ta’adda
  • Wang Yi Ya Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Afirka Ta Hanyar Gudanar Da Taron FOCAC

Matasan sun bayyana ra’ayoyinsu ne cikin wani nazari da kafar yada labarai ta CGTN da Jami’ar Renmin ta kasar Sin suka gudanar ta hannun cibiyar tuntubar kasa da kasa a sabon zamani, domin jin ra’ayin al’ummar nahiyar Afrika.

 

Nazarin ya kuma gano cewa, masu bayar da amsar na matukar kaunar kasar Sin. kana daga cikin ra’ayoyinsu kan kasar Sin, kaso 98.7 na ganin Sin a matsayin kasar da ta samu ci gaba.

 

Ingantaccen hadin gwiwa tsakanin Sin da Afrika ya ci gaba da kara kuzari cikin aminci, kuma ya samu yabo daga matasan nahiyar. Kaso 89.8 daga cikin matasan da suka shiga nazarin, sun yi imanin cewa, dangantakar bangarorin biyu ya inganta yanayin tattalin arziki da zaman takewar nahiyar Afrika, kana kaso 90.4 sun yi imanin cewa, jarin kasar Sin ya samar da damarmakin ci gaba ga nahiyar.

 

Mutane 10,125 daga kasashen Afrika 10 ne suka shiga nazarin. Daga cikinsu, 3,710 wato kaso 36.6, matasa ne masu shekaru tsakanin 18 zuwa 24. Kasashen 10 sun hada da Kamaru da Botswana da Masar da Habasha da Ghana da Kenya da Morocco da Nijeriya da Afrika ta Kudu da Tanzania. (Fa’iza Mustapha)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko
Daga Birnin Sin

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan
Daga Birnin Sin

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana
Daga Birnin Sin

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Next Post
Ƴan Bindiga Sun Kashe Ɗansanda Da Wani A Sakkwato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Ɗansanda Da Wani A Sakkwato

LABARAI MASU NASABA

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

HOTUNA: Yadda Obasanjo Ya Ƙaddamar Da Sabuwar Cibiyar Taron Ƙasa Da Ƙasa A Bauchi

October 9, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Ƙaru Da Kashi 3.9 – Bankin Duniya

October 9, 2025
Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version