Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home Uncategorized

Matashi Ya Daba Wa Wani Wuka Har Lahira A Walimar Aure

by Muhammad
April 1, 2021
in Uncategorized
1 min read
Wuka
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Rabiu Ali Indabawa,

Rundunar ‘yan sandan Nijeriya reshen Jihar Adamawa ta cafke wani matashi dan shekara 23, Yusuf Jibrilla da laifin dabawa wasu matasa biyu wuka, inda ya kashe daya daga cikinsu. INNIGERIA ta samu labarin cewa lamarin ya faru ne a yayin daurin aure a Mayo-Nguli, Karamar Hukumar Maiha ta jihar.

An tattaro cewa wadanda lamarin ya rutsa da su, Sadik Hammadandi, mai shekaru 22, da Adamu Suleiman, mai shekaru 25, suna zaune a wajen taron bikin ne lokacin da wanda ake zargin, wanda aka ce dan kwaya ne, ya sha tabarsa. Su biyun sun nemi ya tafi ne saboda ba za su iya jure hayakin ba.

Wanda ake zargin sai ya fusata, ya fito da wuka ya daba musu.

An garzaya da wadanda aka kashe asibitin Maiha inda aka tabbatar da cewa Hammadandi ya mutu, yayin da shi kuma Suleiman ya tsira amma za a yi masa aiki.

SendShareTweetShare
Previous Post

Mai Gadi Ya Gayyato Barayi Don Yi Wa Mai Gidansa Fashi

Next Post

Dangi Sun Lakada Wa Wata Malamar Makaranta Dukan Kawo Wuka

RelatedPosts

Gwamnatin Kaduna Ta Yi Wa Karnuka 6,250 Allurar Rigakafin Cutar Rabis

Gwamnatin Kaduna Ta Yi Wa Karnuka 6,250 Allurar Rigakafin Cutar Rabis

by Sulaiman Ibrahim
4 days ago
0

Daga Bello Hamza, Abuja Gwamnatin jihar Kaduna ta samu nasarra...

Garkuwa

‘Yan Sanda Sun Kubutar Da Mutum 15 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

by Muhammad
1 week ago
0

Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna, ta samu nasarar kubutar da...

Caca

Caca: An Kashe Mutum Uku Akan Naira 50 A Imo

by Muhammad
1 week ago
0

Daga Rabiua Ali Indabawa, An bayar da rahoton kashe samari...

Next Post
Dukan

Dangi Sun Lakada Wa Wata Malamar Makaranta Dukan Kawo Wuka

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version