Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home TATTAUNAWA

Matatar KRPC Ta Kaduna Ta Yi Sabon Shugaba

by Tayo Adelaja
August 15, 2017
in TATTAUNAWA
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Injiniya Adewale Ladenegan shine sabon Manaja Daraktan kamfanin matatar man fetur wato KRPC, a jiya  Litinin ya kama aiki a matsayin sabon shugaban kamfanin.

A yayin tattaunawarsa da wakilinmu Abubakar Abba ya bayyana shirye-shiryen da manufofinsa a kamfanin kamar haka:

samndaads

Tambaya: Muna yi maka barka da zuwa kuma zamu so mu san wanne kudiri kake da shi akan kamfanin KRPC?

Adewale: Kudurin da nake da shin a farko shi ne samarwa da KRPC kudin shiga don habaka matsayin da Kamfanin yake
a yanzu, hakan zai kara samarwa da kasar kudin shiga yayin da  kuma dimbin ‘yan Nijeriya za su amfana da man da ake fitar wa a kamfanin.

Adewale : Dukkan su mun dade muna aiki tare dasu kuma KRPC data Warri danjuma ne da dan Jummai domin kusan irin aiki daya ne muke gudanar wa, Dukkan matatun biyu suna kokarin su kafin wasu ‘yan matsaloli su kunno kai kuma insha Allahu za’a magance hakan don ganin kamfanin yaci gaba da aiki gadan-gadan kamar yadda matatar mai ta Warri ke aiki.

Tambaya: Shugaba kazo dai-dai lokacin da ake fuskantar kalubale na ma’aikata, musamman in aka yi la’akari da wasu lamurra tsakanin mahukuntan kamfanin da na ‘yan kungiya, wanne shiri ka ke da shi don warware hakan?

Adewale: Zamu samu cikakkun bayanai akan hakan domin kuwa, ba wata matsala ce da zata faskara wajen shawo kanta ba, zamu hada karfi da karfe don dai-dai ta al’amuran.

Tambaya: Me zaka ce akan ma’aikatan KRPC?

Adewale: A bisa baya nan da na samu, ma’aikata ne hazikai kuma na gari kuma suna iya kokarin wajen ganin ci gaban kamfanin, saboda haka ni da su za mu tsaya tsayin daka don yin aiki tukuru a kamfanin.

Mun Gode.

Nima Na Gode.

SendShareTweetShare
Previous Post

Rikici Ya Barke Tsakanin Magoya Bayan Buhari Da Masu Zanga-Zanga A Abuja

Next Post

Ban Koma Jam’iyyar PDP Ba, Cewar Kwankwaso

RelatedPosts

Shugaban RIFAN

Kowa Ya Ci Bashin Noma Sai Ya Biya – Shugaban RIFAN Na Kano   

by Sulaiman Ibrahim
4 days ago
0

Shugaban Kungiyar Manoman Shinkafa na Kasa  (RIFAN) reshen Jihar Kano,...

Gadon Siyasa Da Kasuwanci Na Yi – Hon. Mai-Shanu

Gadon Siyasa Da Kasuwanci Na Yi – Hon. Mai-Shanu

by Sulaiman Ibrahim
1 week ago
0

HON. MUHAMMAD UBA GURJIYA MAI SHANU shine wakilin al'ummar karamar...

Gwamnatin Jihar Kano Tana Bukatar Kowa, Inji Ibrahim Usman Bala

by Muhammad
2 weeks ago
0

Daga Haruna Akarada, A ci gaban da gwamnatoci ke kokarin...

Next Post

Ban Koma Jam’iyyar PDP Ba, Cewar Kwankwaso

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version