Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Matsalar Tsaro: Addu’o’i Da Hadin Kan Shugabanni Ne Mafita – Limamin Tudun Wada

by Muhammad
February 22, 2021
in RIGAR 'YANCI
2 min read
Hana Karatun Allo: Alarammomi A Kano Sun Fara Ruwan Kula-Kuzai
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Isa Abdullahi Gidan ‘Bakko,

An bayyana rungumar addu’oi dare da rana da daina saba wa Allah da kuma hadin shugabannin da suke arewacin Nijeriya cewar su ne manyan abubuwan da za su dawo da zaman lafiyar da al’ummar arewa suka rasa a yau, ba aiwatar da wasu abubuwa na daban ba.

Babban Limamin Tudun Wadan Zazzau Shekh Malan Dan Tine ya bayyana haka a lokacin day a zanta da wakilinmu kan matsalolin tsaro da ka iya cewar, matsalar ta na neman ta zama kadangaren bakin tulu ga gwamnatocin da suke jan ragamar Nijeriya a yau.

Babban abin da ya samar da wannan matsala ta tsaro, kamar yadda shehin Malamin ya ce su na da yawa, amma kamar yadda ya ce yadda al’umma babu jin kunyar wanda ya halicce su, sai sabon Allah al’umma suka runguma da hannu biyu, ba tare da tunanin a kwai ranar kin dillanci.

Shehin malamin ya ci gaba da cewar, matukar al’umm suka runbumi badala dare da rana, abin za su fuskanta shi ne matsalolin tashe – tashen hamkali da suka hada da rashin tsaro da garkuwa da muytane da sauran matsalloli ma su yawan gaske da suka dabaibaye al’umma a wannan lokaci da mu ke ciki.

Da kuma Shekh Dan Tine ya juya ga al’ummar kasa ya bukace su da su kasance ma su yi wa kasa addu’o’I tare da shugabannin da suke jagorantar fallen gwamnati uku, in an yi haka, babu ko shakka, shugabannin za su sami saukin fuskantar ayyukan da aka dora ma su, na shugabanci ko kuma na wakilcin al’umma, tun daga kananan hukumomi ya zuwa jihad a kuma tarayya.

Domin kawo karshen matsalolin tsaron da su ke addabar al’ummar arewacin Nijeriya kuwa, babban limamin Tudun Wadan Zariya, ya tunatar da su lokaci ya yi da za su sami fuskantar matsalolin tsaro a duk rana matsalolin sai kara ta’azzara su ke yi, kamar yadda ya ce zaman ‘yan marina da suke yi a halin yanzu, babbar matsala ce.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnatin Tarayya Ta Jinjina Wa Ganduje Bisa Samarwa Da Inganta Wuraren Kasuwanci

Next Post

An Daina Fashin Zuwa Aiki A Karamar Hukumar Kunchi – Hon. Shuwaki

RelatedPosts

Ma’aikatar Yada Labaran Kano Na Hada Hannu Domin Tunkarar Kalubalen Abinci Marasa Gina Jiki

Ma’aikatar Yada Labaran Kano Na Hada Hannu Domin Tunkarar Kalubalen Abinci Marasa Gina Jiki

by Sulaiman Ibrahim
9 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kano   Ma’aikatar yada labaran Jihar...

Bilya Bawale

Bilya Bawale Ya Zamo Sardaunan Matasan Kabi Na Farko

by Sulaiman Ibrahim
9 hours ago
0

Daga Jamil Gulma, Birnin Kebbi   Masarautar Kabin Argungu da...

Garun Danga

Karamar Hukumar Gabasawa Gidan APC Ce – Garun Danga

by Sulaiman Ibrahim
9 hours ago
0

Daga Ibrahim Muhammad, Kano   Shugaban Karamar Hukumar Gabasawa, Hon....

Next Post
Kunchi

An Daina Fashin Zuwa Aiki A Karamar Hukumar Kunchi – Hon. Shuwaki

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version