Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Matsin Tattalin Arziki Ne Ya Tilasta Min Saida Jaririna, Cewar Wata Uwa

by Muhammad
November 26, 2020
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Jaririna
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Khalid Idris Doya

Wata uwa ‘yar shekara 21 a duniya, Emila Sunday, an cafketa bisa zargin yunkurin saida jaririnta dan watanni uku a duniya a Ojoto da ke karamar hukumar Idemili ta Kudu da ke jihar.

samndaads

Wacce ake zargin ‘yar asalin jihar Akwa Ibom ce, an bada rahoton cewa ta yi yunkurin saida karamin yaronta a kan kudi naira N150,000.

Ta nuna cewa ta aikata hakan ne bisa tsananin talauci da fatara da ta fada.

Ya ce: “A ranar Talata da karfe shida na yammaci, biyo bayan samun rahotonnin sirri, jami’an ‘yan sanda da ke aiki a karkashin caji ofis din Ojoto da ke Anambra, sun cafke wata mata mai suna Emila Sunday wacce ta yi ikirarin cewa ita ‘yar jihar Akwa Ibom ce mai shekarun haihuwa 21 a duniya, da danta ‘yar wata uku a kauyen Ire Ojoto.

“Binciken farko-farko ya nuna cewa matar ta yi kokarin saida danta, dan wata uku da ta yi ikirarin cewa matsatsin rayuwa ne ya sanyata hakan.”

Haruna Muhammad ya shaida cewar an samu nasarar ceto yaron cikin kwashin lafiya, yana mai karawa da cewa bincikensu na cigaba da gudana domin gano yadda lamarin ya ke.

SendShareTweetShare
Previous Post

Hada Kai Da Cigaban Sana’armu Ne Manufar Kungiyarmu – Shugaban Kungiyar ’Yan Tifa

Next Post

Yakamata Gwamnatin Tarayya Ta Kara Damara Wajen Gyara Tarbiyar Matasa – Imam Suleman Ibrahim

RelatedPosts

Ingantaccen zabe

Aniyar Ganduje Ce Ta Haifar Da Ingantaccen Zabe A Kano – Yusif Ali

by Muhammad
12 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana cewa, kyakkyawar aniyar Gwamna...

Kaduna

Sojoji Sun Yi Wa ‘Yan Bindiga Kwanton Bauna A Kaduna

by Muhammad
12 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Sojojin da ke karkashin ‘Operation Thunder...

Farar Hula

Hankula Sun Tashi A Maiduguri Bayan Babbaka Sojan Da Ya Harbi Farar Hula Hudu

by Muhammad
12 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Mutanen Maiduguri sun shiga tararrabi bayan...

Next Post
Imam Suleman

Yakamata Gwamnatin Tarayya Ta Kara Damara Wajen Gyara Tarbiyar Matasa - Imam Suleman Ibrahim

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version