Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

‘Mazan’ Da Suka Yi Wa Wata Mata Fyade Sun Watsa Mata Acid

by Tayo Adelaja
September 15, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Ana zargin maza biyun da suka yi wa wata mata fyade da watsa mata sinadarin acid, bayan da aka bayar da belinsu.

‘Yan sanda sun ce ta zargi mutane biyun ne da wani mutum da ba ta ganeshi ba da watsa mata sinadarin acid ranar Litinin, bayan da ta ki amincewa da yin watsi da shari’ar da ake yi da su.

samndaads

A watan Mayu ne suka yi mata fyaden a birnin Farrukhabad da ke jihar Uttar Pradesh a Arewacin Indiya. Mutum uku aka tsare a kan laifin, inda har yanzu daya daga cikinsu ya ke tsare.

Tuni ‘Yan sandan suka kaddamar da samame don kamo biyun da ake zargi.

SendShareTweetShare
Previous Post

Wani Mai Magani Ya Ce A Tsigo Masa Gashin Hillary Clinton

Next Post

UEFA Za Ta Hukunta Kungiyoyin Celtic Da PSG

RelatedPosts

Amurkawa

Biden Ya Gabatar Da Shirinsa Na Yi Wa Dukkan Amurkawa Rigakafi

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Zababben shugaban Amurka Joe Biden ya gabatarwa Amurkawa shirinsa na...

Jamhuriyar Afrika

Yawan ‘Yan Jamhuriyar Afrika Ta Tsakiya Da Ke Gudun Hijira Ya Ninka Cikin Mako Daya

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta ce adadin ‘yan gudun hijirar dake...

Masu Neman Mafaka Sun Fara Tattaki Daga Honduras Zuwa Amurka

by Sulaiman Ibrahim
3 days ago
0

Wani sabon ayarin dubunnan masu neman mafaka a Honduras sun...

Next Post

UEFA Za Ta Hukunta Kungiyoyin Celtic Da PSG

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version