Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Mbappe Ya Fi Son Barcelona —Maria

by Tayo Adelaja
October 21, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abba Ibrahim Wada

Tsohon wakilin ɗan wasan Barcelona, Josep Maria Minguella, ya bayyana cewa ɗan wasan gaba na ƙasar Faransa, Kylian Mbappe ya fi son komawa Barcelona ba Real Madrid ba ko PSG.

samndaads

Minguella ya ce, shugaban gudanarwar ƙungiyar ta Barcelona Josep Maria Bartemeu shi ne mai laifi domin bai mayar da hankali akan Mbappe ba.

Ya ci gaba da cewa, “tun lokacin da Mbappe ya ji labarin Neymar zai bar Barcelona ya yanke shawarar komawa ƙungiyar domin ya san zai samu abinda yake so, zai samu lokacin buga wasa, sannan zai samu ɗimbin magoya baya.

Ya ƙara da cewa, “ɗan wasa Mbappe za iyi araha, ba zai yi tsada ba idan Barcelona taso ɗaukarsa, domin yana son ƙungiyar, kuma sun iya cinikin ɗan wasa ba kamar PSG ba.”

A ƙarshe Minguella ya ce, “akwai lokutan da ya fahimci ra’ayin Mbappe, ya san ba ya son Madrid ko PSG, kawai yana son buga wasa tare da Messi ne kuma yana son kasancewa a Barcelona.

Minguella dai shi ne ya taimakawa Barcelona ta siyo Maradona daga Napoli da Riɓaldo ɗan ƙasar Brazil.

SendShareTweetShare
Previous Post

Na Samu Wajen Zama A Chelsea —Fabregas

Next Post

Mahukuntan Chelsea Sun Fara Gajiya Da Conte

RelatedPosts

PSG

Bambancin Tuchel Da Pochettino A PSG

by Muhammad
1 day ago
0

Ranar Lahadi kungiyar kwallon kafa ta Monaco ta je har...

Kallo

’Yan Kallo Za Su Koma Shiga Kallo A Watan Mayu A Ingila

by Muhammad
1 day ago
0

Kimanin 'yan kallon kwallon kafa 10,000 za su koma shiga...

Yadda Aka Raba Jadawalin Kofin Zakarun Afrika

by Muhammad
1 day ago
0

An hada kungiyoyi uku da suka taba lashe kofin zakarun...

Next Post

Mahukuntan Chelsea Sun Fara Gajiya Da Conte

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version