Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Messi Da Ronaldo Sun Fito Takarar Zama Zakaran Kwallon Turai

by Tayo Adelaja
August 15, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Dan wasan kungiyar Real Madrid Cristiano Ronaldo ne ya lashe kyautar ta zakaran kwallon kafa na turai a shekarar 2016, yayin da dan wasan kungiyar Barcelona Lionel Messi  ya kalubalanci shi, da kuma mai tsoron gida na kungiyar Juventus wato Buffon.

A bana ma an sake sanya sunayen, Gianluigi Buffon, Lionel Messi, da kuma Cristiano Ronaldo a jerin sunayen yan takarar zakarun na turai UEFA.

samndaads

Kyautar da aka fisani da sunan ‘dan wasan da yafi iya taka leda’ Ronaldo ne ya cinye kyautar a shekarar da ta gabata, shi kuma Messi ya lashe kyautar har sau biyu, a yayin da Iniesta da dan wasa Frank Ribery suka lashe sau daya.

Hukumar kwallon kafa ta FIFA na zabar ‘yan wasa ne da suke buga kwallo a turai ba tare da la’akari da kasar da suka fito ba, alkalai 80 ne suke zabar mutum uku daga kungiyoyin wasan da suke taka leda a turai.

SendShareTweetShare
Previous Post

Wani Mahaifi Ya Yasar Da ‘Yarsa A Cikin Buhu A Jihar Ogun

Next Post

Sojoji Sun Kaddamar Da Sabbin Dabarun Yakar Boko Haram

RelatedPosts

United

Manchester United Za Ta Iya Bawa Duniya Mamaki

by Muhammad
19 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Robert Pires,...

Zura Kwallaye

Ronaldo Yana Shirin Zama Wanda Ya Fi Zura Kwallaye A Duniya

by Muhammad
19 hours ago
0

A daren ranar Larabar data gabata dan wasa Cristiano Ronaldo...

Lampard

Ana Dab Da Korar Lampard A Chelsea

by Muhammad
2 days ago
0

Rahotanni daga kasar Ingila sun bayyana cewa shugabannin kungiyar ta...

Next Post

Sojoji Sun Kaddamar Da Sabbin Dabarun Yakar Boko Haram

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version