Amina Xu">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Mike Pompeo Zai Kammala Aikinsa Na Ministan Harkokin Waje

by Amina Xu
January 20, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Mike Pompeo Zai Kammala Aikinsa Na Ministan Harkokin Waje
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A cikin kwanaki 10 da wani abu da suka gabata, Mike Pompeo ya aiwatar da jerin matakai, wato soke takunkumin hana jami’an Amurka tuntubar yankin Taiwan na kasar Sin, da sake shigar da Cuba cikin jerin sunayen kasashe masu goyon bayan ta’addanci, da kara kakabawa kasar Iran takunkumi.

Ban da wannan kuma, ya wallafa sakonni fiye da 60 a shafinsa na Twitter a cikin kwanaki 3, inda yake cika baki kan abubuwan da ya yi wai ya yi nasara a matakan da ya dauka kan kasar Sin, da ma takalar manufofi da jam’iyyar JKS da kasar Sin suka dauka.
Duk wadannan abubuwan da ya yi na rashin imani, ya bayyana rauninsa na rike wannan mukami mai muhimmanci. Matakan siyasar da Mike Pompeo ya dauka za su kawo babbar illa ga fadin duniya, saboda yadda yake kare moriyarsa fiye da muradun kasar.
Mike Pompeo ya nunawa duniya ainihin fuskar gwamnatin Amurka na girman kai da rashin sahihanci da babakare, kana duniya ta kara fahimtar ma’anar tsarin dimokuradiyya da ‘yancin dan-Adam mai salon Amurka. Amma, wa’adinsa ya kare, duk matakin da ya dauka ba zai yi wani amfani ba. (Amina Xu)

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Kasar Sin Ta Ci Gaba Da Zama A Kan Gaba A Fannin Cinikayyar Hajoji Ta Yanar Gizo

Next Post

Amurka Ta Kasa Magance Matsalar Rashin Daidaito A Cikin Al’ummarta

RelatedPosts

Gwamnatin Biden Na Bin Hanyar Da Tsohuwar Gwamnati Ta Rage Mata Wajen Gudanar Da Harkokin Dake Da Nasaba Da Kasar Sin

Gwamnatin Biden Na Bin Hanyar Da Tsohuwar Gwamnati Ta Rage Mata Wajen Gudanar Da Harkokin Dake Da Nasaba Da Kasar Sin

by Amina Xu
12 hours ago
0

Daga CRI Hausa Gwamnatin Biden ta cika wata guda da...

Karyar Da Kasashen Yamma Ke Kitsawa Game Da Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ba Ta Samu Shiga Ba

Karyar Da Kasashen Yamma Ke Kitsawa Game Da Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ba Ta Samu Shiga Ba

by Amina Xu
12 hours ago
0

Daga CRI Hausa Shahararren marubucin litattafan nan dan kasar Faransa...

Kafar Watsa Labaran Amurka: Yadda JKS Ta Samu Amincewar Al’umma

Kafar Watsa Labaran Amurka: Yadda JKS Ta Samu Amincewar Al’umma

by Amina Xu
12 hours ago
0

Daga CRI Hausa A gabannin cika shekaru 100 da kafa...

Next Post
Amurka Ta Kasa Magance Matsalar Rashin Daidaito A Cikin Al’ummarta

Amurka Ta Kasa Magance Matsalar Rashin Daidaito A Cikin Al’ummarta

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version