Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Minista Ta Umarci NEMA Ta Kai Tallafi Ga Wadanda Gobarar Kasuwa Ta Rutsa Da Su A Katsina Da Zamfara

by Sulaiman Ibrahim
March 28, 2021
in LABARAI
1 min read
Minista Ta Umarci NEMA Ta Kai Tallafi Ga Wadanda Gobarar Kasuwa Ta Rutsa Da Su A Katsina Da Zamfara
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Bello Hamza, Abuja

Ministar Jinkai da bayar da agajin gaggawa, Hajiya Sadiya Umar Farouk, ta umarci hukumar NEMA da ta kai agajin gaggawa ga ‘yan kasuwar da suka yi asara sakamakon gobarar da ta auku a kasuwanin garuruwan Katsina da na Zamfara.
Minista Sadiya Farouk ta bayyana haka ne a sanarwa da ta raba wa manema labarai ta hannun jami’ar watsa labaran ta Mrs Nneka Anibeze a Abuja ranar Talata, ta kuma nuna alhininta akan gobarar da ta auku.
“Na umarci hukumar ta bayar da tallafin da suka kamata ta kuma sa ido akan yadda al’amurra ke tafiya a jihohin,” inji ta.
Miniatar da kuma ce, ta yi takaici abin da ya faru, musamman yadda ya auku a daidai lokacin da Nijeriya ke farfadowa daga fuskantar annobar cutar korona.
“A madadin ma’aikatar mu, muna mika jaje ga al’ummar jihar Katsina da Zamfara, musamman ‘yan kasuwar da gobara ta rutsa da dukiyoyinsu.
“Yayin da ake cigaba da tattara alkalummar irin barnar da ya auku a gobarar, za mu cigaba da bayar da irin taimakon da suka kamata don rage musu radadin matsalar da za su shiga.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnan Jihar Nasarawa Ya Bukaci ‘Yan Jarida Su Rungumi Akidar Kishin Kasa

Next Post

‘Yan Kasuwar Funtuwa Sun Nuna Alhininsu Ga Takwarorinsu Da Ke Katsina

RelatedPosts

Azumi

Ramadan:  Nasarorin Da Ake Samu A Watan Azumi Na Da Tasiri Da Gudummowr Mata – In Ji Dakta Zainab Bagudu

by Muhammad
5 hours ago
0

Daga:Umar Faruk Birnin-Kebbi Uwargidan Gwamnan Kebbi, Dakta Zainab Shinkafi Bagudu,...

Asibitoci

Muna Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Bisa Inganta Asibitoci – Farfesa Jika

by Muhammad
5 hours ago
0

Daga Mustapha Abdullahi, Shugaban da ke kula da babban asibitin...

Albashi

Duk Da Yankan Albashi: Ma’aikata A Kano Sun Yaba Wa Gwamna Ganduje

by Muhammad
6 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Duk da cewa a kan sami...

Next Post
‘Yan Kasuwar Funtuwa Sun Nuna Alhininsu Ga Takwarorinsu Da Ke Katsina

‘Yan Kasuwar Funtuwa Sun Nuna Alhininsu Ga Takwarorinsu Da Ke Katsina

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version