Abdullahi Muhammad Sheka">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Ministan Cikin Gida Ya Yaba Da Aikin Ginin Gidan Gyaran Hali Irin Na Zamani Da Ake Yi A Kano

by Abdullahi Muhammad Sheka
January 17, 2021
in LABARAI
1 min read
Ministan Cikin Gida
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Ministan harkin cikin gida na Tarayyar Nijeriya Abdurra’uf Arebeosola ya nuna gamsuwarsa bisa yadda aikin ginin sabon Gidan gyaran halin da Gwamnatin Tarayya ke yi shiyyoyin kasarnan biyar harda Kano. Ministan ya bayyana haka ne alokacin ziyarar duba aikin ginin gidan Gyaran Halin da ake a Jihar Kano a ranar Asabar data Gabata.

Minista Abdurra’uf Arebeosola ya ce na gamsu kwarai da yadda aikin ke tafiya, musamman nagartasa da kuma yadda aka samar da ingantattun abububawan da ake bukata. Yace wannan na cikin kyawawan munufofin Gwamnatin Muhammadu Buhari na kyautata gidajen Gyaran Halin zuwa irin na zamani. Yace an tanadi dukkan abububawan da zasu taimaka wajen Inganta rayuwar mazauna gidan Gyaran Halin.

Ya ci gaba da cewa, dole ajinjinawa Gwamnatin Muhammadu Buhari bisa bujiro da sabbin tsare tsare da zasu kara Inganta rayuwar al’ummar kasarnan, saboda Haka sai ya bukaci jama’a da a cI gaba da yiwa Kasa addu’ar fatan dorewar zaman lafiya.

Shima da yake gabatar da jawabinsa shugaban Hukumar gidajen gyaran halin na Kasa Alhaji Ahmad Ja’afaru ya bayyana cewa  muna farin ciki kwarai da ganin yadda Minista ya nuna farin cikinsa tare da gamsuwa da ingancin aikin da ake gudanarwa.

Tawagar Ministan ta hada da shugaban Hukumar lura da gidajen gyaran hali ta kasa Alhaji Ahmad Ja’afaru, Kwamandan Hukumar lura da gidajen gyaran hali na Jihar Kano, jami’an Hukumar tsaro ta cibil defence, Kwamandan Hukumar lura da shige da fice na Jihar Kano da sauran manyan baki.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Ranar ‘Yan Mazan Jiya: Gwamnan Gombe Ya Jinjina Wa Dakarun Soji Kan Kare Nijeriya

Next Post

Mulkin Nijeriya 2023: Kudu Maso Gabas, Kudu Maso Kudu Suna Tattauna Yanzu – PANDEF

RelatedPosts

Garkuwa

An Kama Sojan Da Ke Kai Wa ‘Yan Ta’adda Kayan Sojoji A Zamfara

by Abdullahi Muhammad Sheka
2 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim "An kama wani jami’in soja da budurwarsa...

Aikin Wutar Mambilla  A Takardu Kawai Yake, Inji Gwamnonin Arewa Maso Gabas

Aikin Wutar Mambilla A Takardu Kawai Yake, Inji Gwamnonin Arewa Maso Gabas

by Abdullahi Muhammad Sheka
5 hours ago
0

Kungiyar gwamnonin arewa maso gabas sun nuna rashin jin dadin...

Bindiga

Gwamna Ortom Ya Yabawa Umarnin Buhari Na Hana Mallakar  AK47 Ba Bisa Ka’ida Ba

by Abdullahi Muhammad Sheka
7 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Gwamnan Jihar Benue Samuel Ortom a ranar...

Next Post

Mulkin Nijeriya 2023: Kudu Maso Gabas, Kudu Maso Kudu Suna Tattauna Yanzu – PANDEF

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version