Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Ministar Harkokin Mata Ta Yi Murabus

by
4 years ago
in MANYAN LABARAI
1 min read
Ministar Harkokin Mata Ta Yi Murabus
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Aisha Alhassan ta mika wa fadar shugaban kasa takardar murabus din ta daga mukamin ministar harkokin mata bayan abinda ta kira rashin adalci da jam’iyyar APC mai mulki ta mata na rashin ba ta damar tsayawa takara ba tare da wani dalili da ya dace da doka ba.

Ministar ta bayyana yadda ta sanar da shugaban kasa anniyarta ta sake tsayawa takarar gwamna a zabukkan shekarar 2019, kuma har shugaban kasan ya nuna mata gamsuwar shi da hakan, amma abun mamaki sai ta ga sunan ta ba ya jerin sunayen wadanda jam’iyyar ta ba damar tsayawa takara, sannan babu wani dalili da aka bata na yin hakan.

ADVERTISEMENT

Daga karshe ta bayyana cewa ta yi murabus daga mukamin ta na ministar harkokin mata.

Labarai Masu Nasaba

Etteh: EFCC Ta Saki Tsohowar Kakakin Majalisar Wakilan Nijeriya

Babban Taron LEADERSHIP: Amfani Da ‘Mashahuran Hikimomi’ Zai Warware Matsalolin Nijeriya, In JI Manyan Baki

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Saraki Ya Yi Watsi Da Sakamakon Zaben Jihar Osun

Next Post

Qarya Ne Ban Janye Takarar Gwamnan Zamfara Ba -Sanata Marafa

Labarai Masu Nasaba

Patricia Etteh: EFCC Ta Cafke Tsohuwar Shugabar Majalisa Kan Badakalar Kudade

Etteh: EFCC Ta Saki Tsohowar Kakakin Majalisar Wakilan Nijeriya

by
2 days ago
0

...

Babban Taron LEADERSHIP: Amfani Da ‘Mashahuran Hikimomi’ Zai Warware Matsalolin Nijeriya, In JI Manyan Baki

Babban Taron LEADERSHIP: Amfani Da ‘Mashahuran Hikimomi’ Zai Warware Matsalolin Nijeriya, In JI Manyan Baki

by Bello Hamza
3 days ago
0

...

Sanatoci

Batancin Addini: “A kafa Dokar Kiyaye Martabar Annabawa A Nijeriya”

by Sabo Ahmad
3 days ago
0

...

Birtaniya Ta Kwato Dala Miliyan 23 Da Ake Zargin Marigayi Abacha Ya Sha Kwana Da Su

Birtaniya Ta Kwato Dala Miliyan 23 Da Ake Zargin Marigayi Abacha Ya Sha Kwana Da Su

by Leadership Hausa
2 weeks ago
0

...

Next Post
Qarya Ne Ban Janye Takarar Gwamnan Zamfara Ba -Sanata Marafa

Qarya Ne Ban Janye Takarar Gwamnan Zamfara Ba -Sanata Marafa

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: