Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Ministar Jinkai Ta Jajanta Kan Hatsarin Jirgin Sojoji A Abuja

by Muhammad
February 23, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Jirgin Sojoji
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Nasir S. Gwangwazo,

Ministar Harkokin Jinkai, Agaji da Inganta Rayuwa, Hajiya Sadiya Umar Farouk, ta bayyana alhinin ta kan fadowar jirgin saman Rundunar Mayakan Sama ta Nijeriya (NAF) kirar Beechcraft KingAir B350i Aircraft a ranar Lahadi a Abuja.

Rahotanni sun ce jirgin ya samu matsalar inji bayan ya tashi sannan ya fado kasa.

Hajiya Sadiya ta bayyana bakin ciki kan hadarin jirgin da kuma asarar rayukan wadanda ke cikin jirgin da aka yi.

“Rundunar Mayakan Sama ta na bada matukar tallafi ga ayyukan mu na kai kayan agaji tun daga farkon kafa wannan Ma’aikata.

“Sun taimaka wajen daukar kayan agaji ga mutanen da wani abu ya faru gare su musamman a lokacin zaman tilas don rage yaduwar cutar korona a cikin shekarar 2020 da kuma zuwa ga wadanda annobar ambaliya da harin ‘yan bindiga da rikice-rikicen jama’a da sauran bala’o’i su ka shafa.

“Mu na godiya kan ayyukan ma’aikatan jiragen su, musamman matukan jiragen wadanda su ka shafe daruruwan awoyi su na tuka mu zuwa da dawowa ga yankunan da bala’o’i da sauran al’amuran jinkai su ka shafa.

“Mu na addu’ar Allah ya bada hakuri ga iyalan su da su ka bari a baya kuma ya ba su jimirin jure wannan rashi na masoyan su da su ka yi.”

SendShareTweetShare
Previous Post

Fitar Nijeriya Daga Matsin Tattali: Shirinmu Ya Yi Aiki –Fadar Shugaban Kasa

Next Post

Mukabalar Malamai: Ina Son Gwamnan Kano Ya Fara Ba Ni Damar Ganawa – Sheikh Kasiyuni

RelatedPosts

APC

APC Ta Lashe Zaben Cike Gurbin Dan Majalisa A Jigawa 

by Muhammad
15 hours ago
0

Daga Munkaila Abdullah, Hukumar zabe ta INEC ta bayyana Jam'iyya...

Masar

Ilimi: Jakadan Kasar Masar a Nijeriya Ya Yi Alkawarin Hada Hannu Da Gwamnatin Kano

by Muhammad
15 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Jakadan Kasar Egypt a Nijeriya ya...

Suleja

Mun Gamsu Da Ayyukan Dan Majalisar Wakilai Na Suleja – Inijinya Kabiru

by Muhammad
15 hours ago
0

Daga Muhammad Awwal Umar, An bayyana cewar irin rawar da...

Next Post
Mukabalar

Mukabalar Malamai: Ina Son Gwamnan Kano Ya Fara Ba Ni Damar Ganawa – Sheikh Kasiyuni

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version