CRI Hausa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home DAGA BIRNIN SIN

Morocco Ta Karbi Kaso Na Biyu Na Rigakafin COVID-19 Daga Sin

by CRI Hausa
February 17, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Morocco Ta Karbi Kaso Na Biyu Na Rigakafin COVID-19 Daga Sin
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A jiya Talata, kasar Morocco ta karbi kaso na biyu na alluran rigakafin cutar COVID-19 da kamfanin Sinopharm na kasar Sin ya samar, ma’aikatar lafiyar kasar ce ta bayyana hakan.

A cewar ma’aikatar lafiyar, alluran rigakafin kimanin 500,000 daga kasar Sin sun isa filin jirgin saman Mohammed V dake Casablanca, da safiyar ranar Talatar, daga bisani kuma za a rarraba su zuwa cibiyoyin rigakafin da aka tanada a duk fadin kasar ta arewacin Afrika.
Morocco ta fara yin rigakafin a kasar a ranar 28 ga watan Janairu, bayan isar kashin farko na alluran rigakafin COVID-19 daga kasar Sin.
Ya zuwa ranar Litinin din da ta gabata, an yiwa mutane 1,707,091 rigakafin annobar COVID-19 a kasar Morocco. (Mai fassarawa: Ahmad daga CRI Hausa)

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Sin Ta Baiwa UNICEF Gudummawar Abinci Don Yaki Da Karancin Abinci Mai Gina Jiki A Sudan Ta Kudu

Next Post

Fannin Sarrafa Mutum Mutunin Inji Na Sin Ya Karu Da Kaso 19.1 A 2020

RelatedPosts

Gwamnatin Biden Na Bin Hanyar Da Tsohuwar Gwamnati Ta Rage Mata Wajen Gudanar Da Harkokin Dake Da Nasaba Da Kasar Sin

Gwamnatin Biden Na Bin Hanyar Da Tsohuwar Gwamnati Ta Rage Mata Wajen Gudanar Da Harkokin Dake Da Nasaba Da Kasar Sin

by CRI Hausa
7 hours ago
0

Daga CRI Hausa Gwamnatin Biden ta cika wata guda da...

Karyar Da Kasashen Yamma Ke Kitsawa Game Da Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ba Ta Samu Shiga Ba

Karyar Da Kasashen Yamma Ke Kitsawa Game Da Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin Ba Ta Samu Shiga Ba

by CRI Hausa
7 hours ago
0

Daga CRI Hausa Shahararren marubucin litattafan nan dan kasar Faransa...

Kafar Watsa Labaran Amurka: Yadda JKS Ta Samu Amincewar Al’umma

Kafar Watsa Labaran Amurka: Yadda JKS Ta Samu Amincewar Al’umma

by CRI Hausa
7 hours ago
0

Daga CRI Hausa A gabannin cika shekaru 100 da kafa...

Next Post
Fannin Sarrafa Mutum Mutunin Inji Na Sin Ya Karu Da Kaso 19.1 A 2020

Fannin Sarrafa Mutum Mutunin Inji Na Sin Ya Karu Da Kaso 19.1 A 2020

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version