Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Mourinho Ya Ce Ba Zai Ba Wa Lukaku Hutu Ba

by Tayo Adelaja
September 30, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Mai koyar da kungiyar kwallon kafa ta Manchester united, jose mourinho yace bazai iya bawa dan wasan gaba na kungiyar Rumelu Lukaku hutu ba saboda har sai ibrahimobic yadawo daga jiyya.

Ya bayyana hakane a jiya a yayin hirarsa da manema labarai a shirye shiryen kungiyar na buga wasa da Crystal Palace a satin wasa na 7 a filin wasa na old Trafford.

samndaads

Mourinho yace lukaku ne kadai dan wasan da zai buga masa abinda yakeso saboda Marcos Rashford da Anthony Martial yana amfani dasu a wani wajen daban saboda haka bazai dinga yawan canja musu waje ba.

Yace idan har zai bawa lukaku hutu to dole sai idan har zlatan ibrahimobic yadawo daga jiyya sannan zai iya ajiye lukaku ya huta.

Lukaku dai yaci kwallaye goma tun bayan daya koma Manchester united daga Everton a cikin watan yulin daya gabata akan kudi fam miliyan 75.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Ta Da Bam A Masallacin ’Yan Shia A Kabul

Next Post

Real Madrid Za Ta Siyar Da Bale Don Siyan Dybala

RelatedPosts

Alcantara

Alcantara Bai Dace Da Salon Wasan Liverpool Ba –Dietmar Hamann

by Muhammad
10 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Liverpool, Dietmar Hamann,...

Aguiro

Muna Bukatar Aguiro Ya Dawo Wasa – Guardiola

by Muhammad
10 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa Pep Guardiola ya ce lallai Manchester...

Wenger Ozil

Wenger Ya Jinjina Wa Ozil

by Muhammad
10 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Arsene Wenger,...

Next Post

Real Madrid Za Ta Siyar Da Bale Don Siyan Dybala

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version