Zubairu M Lawal">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Mun Damke Wanda Ya Kashe Shugaban Jam’iyyar APC A Nasarawa – ’Yan Sanda

by Zubairu M Lawal
December 3, 2020
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Jam'iyyar APC A Nasarawa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Nasarawa ta fitar da sanarwa cewa, ta kama wanda ya kashe Shugaban Jam’iyyar APC, Marigayi Philip Tatari Shekwor,  ya kuma tabbatar da cewa shi ya aikata wannan danyen aiki da kansa.
Rohotun ’yan sandan ya zo ne bayan kwana hudu da sojoji su ka ba da sanarwa cewa, sun kashe mutum uku tare da kama mutum tara, wadanda su ka kashe Shugaban na APC.

Shi ma Gwamnan Jihar Nasarawa, Injiniya Abdullah Sule, ya bada sanarwar kama madugun masu garkuwa da mutane, wanda ’yan sanda su ka ce shi ne ya kashe Shugaban jam’iyyar ta APC.

samndaads

Gwamnan ya bayyana haka ne a lokacin da a ke tsaka da taron yaye matasan da su ka samu horon koyon kasuwanci da sana’a ta a gaban Babban Bako kuma Mataimakin Shugaban Kasa, Farfesa Yemi Osinbajo.

Gwamnan ya ce, Kwamishinan ’Yan Sandan jihar, Mista Bola Longe, ya sanar da shi cewa, rundunar ta kama madugun da ya kashe Shugaban APC a ranar 21 ga Nuwamba, 2020, a gidansa da ke Lafia.

An dai kashe Marigayi Philip Tatari Shekwor ne a ranar Asabar da daddare a garin Lafia, inda a ka yi jana’izarsa ranar Juma’a 27 ga Nuwamba, 2020, a kauyensu da ke garin Yalwa cikin Karamar Hukumar Toto.

Sai dai ranar da a ka yi jana’izar mamacin, Gwamna Sule ya bada sanarwar cewa, Rundunar Soja ta ce ta kashe mutum uku, sannan ta kama mutum tara, wadanda su ka kashe Shugaban jam’iyyar ta APC.

SendShareTweetShare
Previous Post

2023: ’Yan Majalisar Dokokin Kogi Sun Bukaci Gwamna Bello Ya Tsaya Takarar Shugaban Kasa

Next Post

Jami’ar Amurka Ta Zabi Gwamna Ganduje A Matsayin Farfesan Musamman

RelatedPosts

Ingantaccen zabe

Aniyar Ganduje Ce Ta Haifar Da Ingantaccen Zabe A Kano – Yusif Ali

by Zubairu M Lawal
8 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana cewa, kyakkyawar aniyar Gwamna...

Kaduna

Sojoji Sun Yi Wa ‘Yan Bindiga Kwanton Bauna A Kaduna

by Zubairu M Lawal
8 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Sojojin da ke karkashin ‘Operation Thunder...

Farar Hula

Hankula Sun Tashi A Maiduguri Bayan Babbaka Sojan Da Ya Harbi Farar Hula Hudu

by Zubairu M Lawal
8 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Mutanen Maiduguri sun shiga tararrabi bayan...

Next Post
Jami'ar Amurka

Jami'ar Amurka Ta Zabi Gwamna Ganduje A Matsayin Farfesan Musamman

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version