Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Mun Fara Binciken Jami’o’i Masu Zaman Kansu- EFCC

by Tayo Adelaja
August 14, 2017
in LABARAI, MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar yaki da cin hanci da karbar rashawa ta EFCC ta fara binciken wasu jami’o’i masu zaman kansu da ta ke zargin na bogi  ne a kasar nan, hukumar ta tabbatar da hada gwuiwa da hukumar jami’o’in kasar nan domin gano hanyar dakatar da wadannan jami’o’i da suke aiki ba bisa ka’ida ba ko lasisin gwamnati.

Shugaban riko na hukumar EFCC Ibrahim Magu,  a yakin da ya ke na takawa cin hanci da rashawa birki a fadin kasar, Shugaban ya sanar da hakan a yayin da ya ziyarci hedikwatar kamfanin jaridar LEADERSHIP dake Abuja, a ranar talatar makon jiya, yace wannan binciken zai kawo saukin ta’annuti da wasu jami’an gwamnati suke yi wajen amfani da jami’o’i wajen azurta kansu.

Magu, ya ce, hukumar ta yi matukar damuwa da yawan bude wadannan jami’o’i na bogi a kasar nan, wanda suke tatsar kudade daga hannun iyayen yara ba bisa ka’ida ba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Hajj 2017: Mahajjatan Kebbi 553 Sawun Farko Sun Tashi

Next Post

Ba Ma Bukatar Yuguda A Jam’iyyar Mu- APC

RelatedPosts

Taho-mu-gama Kan Shugabancin PDP A Kano

Taho-mu-gama Kan Shugabancin PDP A Kano

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Daga Yusuf Shu’aibu   Abin Da Ya Sa Tambuwal Yake...

Kananan Hukumomin Jihar Kano

Yadda Za A Kawo Karshen Ta’addanci A Arewa Maso Yamma — Gwamna Ganduje

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Daga Mahdi M. Muhamad Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje...

Kudin Fansa

Boko Haram Sun Yi Sabuwar Barna A Jihar Borno 

by Sulaiman Ibrahim
3 hours ago
0

Daga Muhammad Maitela, Maiduguri Rahotanni a jihar Borno sun bayyana...

Next Post

Ba Ma Bukatar Yuguda A Jam’iyyar Mu- APC

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version