Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Mun Fara Binciken Jami’o’i Masu Zaman Kansu- EFCC

by Tayo Adelaja
August 14, 2017
in LABARAI, MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar yaki da cin hanci da karbar rashawa ta EFCC ta fara binciken wasu jami’o’i masu zaman kansu da ta ke zargin na bogi  ne a kasar nan, hukumar ta tabbatar da hada gwuiwa da hukumar jami’o’in kasar nan domin gano hanyar dakatar da wadannan jami’o’i da suke aiki ba bisa ka’ida ba ko lasisin gwamnati.

Shugaban riko na hukumar EFCC Ibrahim Magu,  a yakin da ya ke na takawa cin hanci da rashawa birki a fadin kasar, Shugaban ya sanar da hakan a yayin da ya ziyarci hedikwatar kamfanin jaridar LEADERSHIP dake Abuja, a ranar talatar makon jiya, yace wannan binciken zai kawo saukin ta’annuti da wasu jami’an gwamnati suke yi wajen amfani da jami’o’i wajen azurta kansu.

samndaads

Magu, ya ce, hukumar ta yi matukar damuwa da yawan bude wadannan jami’o’i na bogi a kasar nan, wanda suke tatsar kudade daga hannun iyayen yara ba bisa ka’ida ba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Hajj 2017: Mahajjatan Kebbi 553 Sawun Farko Sun Tashi

Next Post

Ba Ma Bukatar Yuguda A Jam’iyyar Mu- APC

RelatedPosts

FRSC

Shugaban Hukumar FRSC Ya Koka A Kan Yadda Ake Kai Wa Jami’ansa Hari

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa Corps Marshal, na Hukumar Kiyaye Hadura...

ABU

Jami’ar ABU Ta Yi Alkawarin Tabbatar Da Tsaro A Harbobinta

by Muhammad
3 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Sashen Tsaro na Jami’ar Ahmadu Bello...

Igboho

IGP Ya Ba Da Umarnin Kamo Sunday Igboho, Kan Korar Fulani Daga Oyo

by Muhammad
3 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa. Sufeto-Janar na ‘yan sanda, IGP, Mohammed...

Next Post

Ba Ma Bukatar Yuguda A Jam’iyyar Mu- APC

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version