Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Mun Gamsu Da Yadda Ake Aikin Hanyoyinmu —Gwamna Masari

by Tayo Adelaja
October 6, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga El-Zaharadeen Umar, Katsina

Gwamna Jihar Katsina, Alhaji Aminu Bello Masari ya bayyana cewa suna gamsuwa da yadda kamfanonin da ke aikin hanyoyi a Jihar Katsina kamar yadda aka yi yarjejeniya da su, tun kafin a ba su wannan kwagila.

samndaads

Alhaji Aminu Bello Masari ya faɗi haka ne a lokacin da ya kai ziyarar aikin duba hanyoyin da Gwamnatinsa ta bayar da kuma wanda suka tarar amma suke yi domin cika alƙawarin cigaba da su don ganin an kammala su cikin ƙanƙanin lokaci.

Tun da farko Gwamna Aminu Bello Masari tare da tawagar majalisar zartawa sun fara kai ziyarar duba aikin sabuwar hanyar da ta tashi daga birnin Kuka zuwa Sankaya, wanda wannan Gwamnatin ce ta bada aikinta.

Kazalika Gwamna tare da ‘yan tagawar ta su sun duba akin aikin hanyar da ta tashi daga kwanar Sandamu zuwa garin Baban Mutun da ke iyaka da jihar Jigawa wanda tsohuwar Gwamnati ta fara amma dai wannan Gwamnatin ta ƙarasa aikin mai kilmanin kilo mita 44.

Kwamishinan ma’aikatar Ayyuka na jihar Katsina, Honorabul Tasi’u Ɗahiru Ɗanɗagoro ya ce wannnan hanyoyi sun yi alƙawarinsu ne a lokacinn da suke neman a zaɓe su, to gashi yau an fara cikawa inda aka kammala wasu, sauran kuma ana cigaba da aikinsu.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Abuja Da Kewaye: Yadda Daɗin Shayi Ya Kafa Tarihi A Gwagwala

Next Post

An Buƙaci Gwamnonin Arewa-Maso-Gabas Su Ƙara Himma

RelatedPosts

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Daga Hussaini Yero, Gusau A shirin Gwamnatin Jihar Zamfara na...

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Daga Khalid Idris Doya Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Mohammed, Matawallen...

Mun Soke Katin Shaidar Zama Dan Karamar Hukuma Kumbotso Saboda Bakin Haure – Garban Kauye

Mun Soke Katin Shaidar Zama Dan Karamar Hukuma Kumbotso Saboda Bakin Haure – Garban Kauye

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kano Shugaban karamar Hukumar Kumbotso Alhaji...

Next Post

An Buƙaci Gwamnonin Arewa-Maso-Gabas Su Ƙara Himma

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version