Haruna Akarada">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Mun Yi Maraba Da Bankin Masana’antu, In Ji Hassan Yaro

by Haruna Akarada
December 22, 2020
in RIGAR 'YANCI
2 min read
Hassan Yaro
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A ci gaba da bikin bajakoli karo na arba’in da daya wannan cibiyar ta kasuwanci ta ware wasu ranaku domin bawa kamfaninnika gabatar da jawabi a wannan kasuwa domin bayyana duk manufar wannan kamfani ko hukumar gudanarwar da take karkashin gwamnati ko daidaiku.

Wannan ya sa makon da ya gabata bankin masana’antu dake jihar Kano ya yi nasa taron a kasuwar bajakoli da ke jihar Kano Hassan Yaro shi ne shugaban wannan kwamatin na shiryawa duk kamfanoni irin wannan ranaku a kowacce rana a wannan kasuwa.

samndaads

Kammala wannan taro na bankin masana’antu ke da wuya Wakilinmu ya sami ganawa da shi domin jin ta bakinsa dangane da muhimmancin samar da irin wannan ranaku a cikin wannan kasuwa.

Ya bayyana cewa muna shirya wannan ranaku ne saboda mutane wanda basu da shi ma’ana masu karancin gata. Domin ta wannan hanyar ne wasu zasu samu ba shi ko a siya musu kayan da za suyi sana’a kuma wannan ya hada da masu kananan masana‘antu ko masu manyan masana’antu ma kuma dole za a dunga shan wahala wajan samu domin abu dari gwamnati zata bayar amma za ka ga sama da mutum dubu ne za su je dole akwai wahala kwarai da gaske amma a daure abin da ya kamata asa niyya sosai kaga ai bamu ne masu bayarwa ba, ba zamu ce mutum dari sun nema mutum dari zasu samu ba. A’a za a samu amma a kalla mutum saba’in da biyar zasu samu kuma wannan shi ne taron mu na farko a wannan kasuwa ta bajakoli kuma ganin yanayi da aka shiga sakamakon Korona ya sa komai sai a hankali domin banda nan Abuja na yi, Legos na yi, domin jihohi da yawa sun koke bajakoli.

Shi ma manajan da ya shigo wannan kasuwa ta bajakoli kuma shine manajan bankin masana’antu ya bayyana suna maraba da duk wani mai sana’a, domin bankin ne da zai taimakawa duk wani dan kasar nan, domin ya taimaki sana’ar da ya ke yi domin ya taimaki kasa da sana’ar da ya ke yi ya ce kiran da zai yi shi ne ya yi kokari ya maida duk bashin da aka ba shi, domin wani ma ya je ya karba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Za A Fara Kamen Wadanda Ba Sa sanya ‘Face Mask’ A Kano

Next Post

Daliban Makarantar Badamasi Burji Sun Amfana Da Tallafin Keken Dinki 

RelatedPosts

Ingantaccen zabe

Aniyar Ganduje Ce Ta Haifar Da Ingantaccen Zabe A Kano – Yusif Ali

by Haruna Akarada
12 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana cewa, kyakkyawar aniyar Gwamna...

Kaduna

Sojoji Sun Yi Wa ‘Yan Bindiga Kwanton Bauna A Kaduna

by Haruna Akarada
12 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Sojojin da ke karkashin ‘Operation Thunder...

Farar Hula

Hankula Sun Tashi A Maiduguri Bayan Babbaka Sojan Da Ya Harbi Farar Hula Hudu

by Haruna Akarada
12 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Mutanen Maiduguri sun shiga tararrabi bayan...

Next Post
Badamasi Burji

Daliban Makarantar Badamasi Burji Sun Amfana Da Tallafin Keken Dinki 

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version