Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Muna Aiki Kan Rage Karfin Ikon Gwamnoni —Kakakin Majalisar Jihar Kebbi

by Tayo Adelaja
September 25, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Muhammad Shafi’u Saleh, Yola

Wani taron Shugabannin Majalisun dokokin Jihohi Na Kasa (conference of State legislatures of Nigeria) ya yi amanna da rage karfin ikon shugabanni, kama daga matakin gwamnoni da shugaban kasa. Shugabannin majalisun sun ce yin haka zai dace da bukatun ‘yan Nijeriya.

samndaads

Shugaban taron kuma Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi, Honarabul Isma’ila Abdulmumini, ya shaidawa manema labarai haka a Yola, bayan kammala taron na kwanaki biyu.

Honorabul Isma’ila ya ce; “Majalisun tarayya a kasar nan a shirye suke da su duba batun rage karfin ikon gwamnoni da shugaban kasa, domin zai dace da bukatun ’yan Nijeriya. Wannan taron yana mai bukatar majalisun tarayya da su yi dokar da zata mutunta ayyuka idan an amince da dokar”.

Ya ce, taron ya amince da majalisun jihohin a matsayinsu na masu wakiltar jama’a, za su gudanar da kuri’ar jin ra’ayoyin ‘yan Nijeriya ga duk abubuwan da zasu taimaka wajen kyautata rayuwar ‘yan kasar.

SendShareTweetShare
Previous Post

NNPP Ta Gudanar Da Zaben Shugabanninta Na Kananan Hukumomi

Next Post

Bunkasar Kasuwar Kwari A Cikin Shekaru 45

RelatedPosts

Zaben Kananan Hukumomin Kano

Zaben Kananan Hukumomin Kano: Mun Gamsu Da Yadda Ya Gudana A Tofa – Idris Unguwa

by Sulaiman Ibrahim
2 mins ago
0

Kwamishinan ma'aikatar ayyuka na jahar Kano.Alhaji Idris Garba Unguwar Rimi...

Sheik Karibullah

Sheik Karibullah Ya Nada Alhaji Kabiru Sani Kwangila Khadimul Nabiyya A Taron Maulidin Gidansa

by Sulaiman Ibrahim
40 mins ago
0

A ranar Lahadi ne aka gudanar da Maulidin Manzon Allah...

Magance Matsalar Tsaro

In Dai PDP Na Son Samun Nasara, To Ta Sa Mata A Gaba – Amina Soba

by Sulaiman Ibrahim
45 mins ago
0

Hajiya Amina Adamu Soba, Tsohuwar 'yar takara ce a jam'iyyar...

Next Post

Bunkasar Kasuwar Kwari A Cikin Shekaru 45

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version