Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Muna Bayan Buhari Har Zuwa Zaben 2019, Cewar Magoya Bayan Buhari

by Tayo Adelaja
August 8, 2017
in LABARAI, MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A jiya Litinin ne wani mawaki mai suna, Charly Boy, ya shirya wata zanga-zanga a Abuja, inda aka bukaci shugaba Buhari ko dai ya koma aiki ko kuma ya sauka daga mukaminsa, saboda ya cika wata uku yana jinya a kasar Birtaniya, kamar yadda wasu ‘yan kasar suka bayyana..

Sai dai wata  kungiya matasa ma su gangamin  cigaba da mulkin Shugaba Buhari (Buhari Campaign Organisation) da ke yankin garin Ibadan babban birnin jihar Oyo, yayin da kungiyar ke gangamin cewa har yanzu su na tare da shugaba Buhari har zuwa zaben 2019.

samndaads

Kungiyar ta kara da cewa, Duk da halin da Shugaban kasa  ke ciki a birnin Landan  muna tare da shi dari bisa dari kuma za goyi bayansa har  zabe na gaba.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Tsallaka Mikati: Kira Ga Hukumomin Aikin Hajjin Nijeriya (1)

Next Post

Kotu Ta Kori Dan Sanda, Sanadiyyar Wawushe Gidan Jonathan

RelatedPosts

Gwamnan Bauchi Ya Amince Da Murabus Din Sakatarenshi

Gwamnan Bauchi Ya Amince Da Murabus Din Sakatarenshi

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammad...

Fitaccen Dan Jarida A Duniya, Larry King, Ya Rasu

Fitaccen Dan Jarida A Duniya, Larry King, Ya Rasu

by Sulaiman Ibrahim
8 hours ago
0

Fitaccen mai watsa shirye-shiryen talabijin da rediyo, Larry King, wanda...

EFCC Ta Cafke ‘Yan Damfarar Intanet 11 A Osogbo

EFCC Ta Cafke ‘Yan Damfarar Intanet 11 A Osogbo

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

EFCC ta cafke wasu mutane 11 da ake zargi da...

Next Post

Kotu Ta Kori Dan Sanda, Sanadiyyar Wawushe Gidan Jonathan

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version