Abba Ibrahim Wada">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Muna Ci Gaba Ta Tattaunawa A Kan Makomar Ozil – Arteta

by Abba Ibrahim Wada
January 16, 2021
in WASANNI
1 min read
Arteta
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Mikel Arteta, ya tabbatar da cewa shugabannin kungiyar suna ci gaba da Magana akan makomar dan wasa Mesut Ozil wanda yake shirin barin Arsenal a wannan watan na Janairu.

Arteta ya bayyana haka ne bayan tashi daga wasa da Arsenal ta buga 0-0 da kungyar kwallon kafa ta Crystal Palace a wani kwantan wasa da suka fafata a ranar Alhamis sai dai bai fayyace kungiyar da dan wasan zai koma ba.

samndaads

Rabon Ozil da buga wa Arsenal wasa tun a cikin watan Maris na shekarar 2019 duk da cewa ya sha nanata cewa yana jin lafiya kamar ingarman doki, kuma a shirye yake ya yi wasa amma Arteta baya amfani dashi.

Tsohon dan wasan na Real Madrid ya fito sosai a dandalin sada zumunta tun lokacin da aka daina ganinsa a filin kwallo, inda har a rana Litinin da ta gabata ya dinga amsa tambayoyin masu bibiyansa a Twitter.

Sai dai yayin da har yanzu ake dakon fayyace makomarsa a Arsenal, Mesut Ozil ya ce baya nadamar kulla yarjejeniya da kungiyar da kawo yanzu ya shafe akalla shekaru 7 tare da ita duk da a yanzu baya buga wasa

A shekarar 2013 Ozil ya sauya sheka daga Real Madrid zuwa Arsenal kan kudi fam miliyan 42 da rabi, inda kuma a tsawon lokacin da suke tare ya taimakawa kungiyar wajen lashe kofunan FA guda uku, da na Community Shield guda daya, haka zalika ya lashe kyautar dan wasa mafi kwazo a kakar wasa ta 2015 zuwa 2016.

SendShareTweetShare
Previous Post

Masana Sun Nuna Damuwa Kan Karbo Bashin Naira Tiriliyan 5.39 Domin Cike Gibin Kasafin Kudi

Next Post

Osimhen Yana Ci Gaba Da Samun Sauki – Gattuso

RelatedPosts

PSG

Bambancin Tuchel Da Pochettino A PSG

by Abba Ibrahim Wada
1 day ago
0

Ranar Lahadi kungiyar kwallon kafa ta Monaco ta je har...

Kallo

’Yan Kallo Za Su Koma Shiga Kallo A Watan Mayu A Ingila

by Abba Ibrahim Wada
1 day ago
0

Kimanin 'yan kallon kwallon kafa 10,000 za su koma shiga...

Yadda Aka Raba Jadawalin Kofin Zakarun Afrika

by Abba Ibrahim Wada
1 day ago
0

An hada kungiyoyi uku da suka taba lashe kofin zakarun...

Next Post
Osimhen

Osimhen Yana Ci Gaba Da Samun Sauki - Gattuso

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version