Abba Ibrahim Wada">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Muna Da Matsalar Zura Kwallo A Raga – Solkjaer

by Abba Ibrahim Wada
February 1, 2021
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Manchester United, Ole Gunner Solkjaer, ya bayyana cewa kalubalen da kungiyarsa take fuskanta a wannan lokaci shine na zura kwallo a raga kuma yana fatan zai samu damar shawo kan matsalar a wasannin gaba an kungiyar.

kalubalen Manchester United na lashe kofin Premier ya kara gamuwa da cikas a cikin kwanaki hudu inda suka rike juna da Arsenal duk da cewa kowacce kungiya tayi kokarin zura kwallo a raga.
Manchester United ta barar da damar darewa tebur bayan ta sha kashi ci 2-1 a tsakiyar mako a hannun kungiyar kwallon kafa ta Sheffield United, kuma yanzu ta yi barin maki biyu bayan tashi babu ci a filin wasan Arsenal wato Fly Emirates.
Yanzu maki uku Manchester City da ke saman tebur ta ba takwararta Manchester United sannan kuma maki shida ne tsakanin Arsenal da hudun farko a tebur a maki daya da ta samu a wasanta da Manchester United.
Manchester United ta kasa doke manyan kungiyoyin Premier League Manchester City da Liberpool da Tottenham da Chelsea ko Arsenal a Premier a bana wanda hakan ya nuna gazawar kungiyar sannan idan akayi la’akari da kakar data gabata kungiyar ta doke manyan kungiyoyi.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ahmad Musa Yana Dab Da Samun Sabuwar Kungiya, Cewar Wakilinsa

Next Post

Har Yanzu Masana’antun Nijeriya Na Fafutukar Farfadowa — Kungiyar MAN

RelatedPosts

Guardiola

Yanzu Manchester United Ce Kawai Nake Son Karyawa Wuya – Guardiola

by Abba Ibrahim Wada
10 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Manchester City, Pep Guardiola, ya...

Carlo Ancelotti

Ina Fatan Zuwa Kofin Zakarun Turai A Everton – Carlo Ancelotti

by Abba Ibrahim Wada
10 hours ago
0

Mai horar da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Eberton...

Cavani

Na Dawo Da Karfina – Cavani

by Abba Ibrahim Wada
10 hours ago
0

Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Manchester United,...

Next Post

Har Yanzu Masana’antun Nijeriya Na Fafutukar Farfadowa — Kungiyar MAN

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version