Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Muna Godiya Da Addu’o’i Kan Garkuwa Da ’Yan Kasuwar Kwari – Dandago

by Muhammad
January 21, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Kwari
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abdullahi Muhammad Sheka,

An jinjina wa kokarin ‘yan uwa, jami’an tsaro, ‘yan Kasuwar Kantin kwari da kafatanin jama’a da suka tsunduma cikin addu’o’i da kuma ‘yan Kasuwar mu na kantin kwari wadanda suka bayar da gudunmawar kudade, da uwa Uba ‘yan uwa da dangin wadanda akayi garkuwar dasu, wadanda tare da su muka yi ta fadi tashi har Allah ya kubotoana da jama’ar mu, muna Godiya kwarai da gaske.

samndaads

Wannan jawabin ya fito daga bakin kakakin kungiyar ‘yan Kasuwar Kantin kwari, Ambasada Mansur Haruna Dandago lokacin da yake yiwa LEADERSHIP Ayau karin haske kan batun garkuwar da skayi da wasu ‘yan kasuwar kantin kwari da suke kan hanyarsu ta zuwa garin Onicha domin sayayyar kaya.

Dandago yace babu shakka ‘yan kasuwar Kantin kwari da kafatanin jami’ar Jihar Kano sun girgiza matuka bisa wannan al’amari wanda muka dauka a matsayin wata jarrabawa daga Allah. Yace babu shakka an kassara wadannan ‘yan uwa namu, an dukusar da harkokin kasuwancinsu, sannan an wahalartar dasu matuka, wannan tasa dole yanzu sai an sake kallon yadda za’a taimaka domin wadannan bayin su samu farfadowa daga mummunan halin da aka jefa su a ciki.

Kakakin kungiyar ‘yan Kasuwar Kantin kwari Ambasada Mansur Haruna Dandago ya kuma mika irin wannan sakon godiya ga Malamai attajirai, ‘yan siyasa bisa nuna damuwarsu Kan abinda ya samu ‘yan Kasuwa, musamman yadda aka tsunduma cikin addu’o’i da saukokin Alkur’ani mai girma a kafatanin masallatan Kasuwar tamuai albarka, mun gode Kwarai. Inji Haruna Dandago.

SendShareTweetShare
Previous Post

Zan Kai Kudirin Hana Bai Wa ’Yan Kwaya Mukami A Nijeriya­­ – Doguwa

Next Post

Daga Shigar Marwa Ofis An Kama Hodar Iblis Da Ba A Taba Kamawa Ba

RelatedPosts

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

by Sulaiman Ibrahim
3 days ago
0

Daga Ahmed Muh'd Danasabe, Lokoja Ranar Lahadi da ta gabata...

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

by Sulaiman Ibrahim
3 days ago
0

Daga Muhammad Maitela, Maiduguri Biyo bayan harin da mayakan Boko...

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

by Sulaiman Ibrahim
3 days ago
0

Daga Musa Muhammad, Abuja An kammala dukkan shirye-shirye don fara...

Next Post
Marwa

Daga Shigar Marwa Ofis An Kama Hodar Iblis Da Ba A Taba Kamawa Ba

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version