Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Muna Maraba Da Kowa Cikin Jam’iyyarmu Ta NNPP Har Tawagar Shekarau —Kwankwaso

by
5 days ago
in SIYASA
1 min read
Muna Maraba Da Kowa Cikin Jam’iyyarmu Ta NNPP Har Tawagar Shekarau —Kwankwaso
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Shugaban tafiyar kwankwasiyya, Tsohon Gwamnan Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya bayyana cewa, jam’iyar NNPP na maraba da kowa.

Kwankwaso ya bayyana hakan ne ajiya Talata yayin zantawarsa da Freedom Rediyo a Abuja, ya ce, Jam’iyyar NNPP na maraba da kowa kuma kofa a bude take ga duk mai sha’awar Shiga.

  • 2023: Shekarau, ‘Yan Tawagar G-7 Masu Rikici Da Ganduje Za Su Fice Daga APC Zuwa NNPP

Sanatan ya yi karin haske ne yayin da a ke jita-jitan cewa tsohon gwamnan Kano, Sanata Ibrahim Shekarau, da sauran ‘yan jam’iyar APC na shirin sauya sheka zuwa NNPP.

Labarai Masu Nasaba

2023: Ganduje Ya Farauto Ciyaman 1 Da Dan Majalisar Da Suka Koma NNPP Zuwa APC

2023 Siyasar Kano: Ganduje Ya Janye Takararsa Ta Sanata Ya Barwa Sanata Barau

“Ko ‘yan G-7, muna maraba da su domin su ma ba sa jin dadin abubuwan dake faruwa a jihar Kano a shekaru bakwai da su ka wuce.

“In dai mu na son NNPP ta girma ta kuma yadu, to dole a baiwa kowa damar ya shiga jam’iyar,” in ji Kwankwaso.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

2023: Minista Ya Yi Murabus Jim-Kadan Bayan Umarnin Da Buhari Ya Bayar

Next Post

2023: ‘Yan Majalisar Dokokin Jihar Kano 3 Sun Kara Ficewa Daga APC Sun Koma NNPP

Labarai Masu Nasaba

2023: Ganduje Ya Farauto Ciyaman 1 Da Dan Majalisar Da Suka Koma NNPP Zuwa APC

2023: Ganduje Ya Farauto Ciyaman 1 Da Dan Majalisar Da Suka Koma NNPP Zuwa APC

by Leadership Hausa
4 hours ago
0

...

2023 Siyasar Kano: Ganduje Ya Janye Takararsa Ta Sanata Ya Barwa Sanata Barau

2023 Siyasar Kano: Ganduje Ya Janye Takararsa Ta Sanata Ya Barwa Sanata Barau

by Leadership Hausa
4 hours ago
0

...

2023: “Koda Yaushe Za A Ganmu Tare Da Kwankwaso, Za Mu Yi Aiki Da Juna” —Shekarau

2023: “Koda Yaushe Za A Ganmu Tare Da Kwankwaso, Za Mu Yi Aiki Da Juna” —Shekarau

by Leadership Hausa
14 hours ago
0

...

Lokaci Ya Yi Da Matasa Za Su Jagoranci Nijeriya —Hon. Amale

Lokaci Ya Yi Da Matasa Za Su Jagoranci Nijeriya —Hon. Amale

by Ahmed Muh'd Dan'Asabe
18 hours ago
0

...

Next Post
2023: ‘Yan Majalisar Dokokin Jihar Kano 3 Sun Kara Ficewa Daga APC Sun Koma NNPP

2023: 'Yan Majalisar Dokokin Jihar Kano 3 Sun Kara Ficewa Daga APC Sun Koma NNPP

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: