Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Mutane 250 Sun Mutu A Hare-Haren Isis

by
4 years ago
in KASASHEN WAJE
1 min read
Mutane 250 Sun Mutu A Hare-Haren Isis
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Yi Ruwan Tiyagas Kan Musulmai A Sahun Sallar Idi A Ethiopia

Mutum 8 Sun Mutu, 43 Sun Jikkata A Wani Mummunan Hatsarin Mota A Saudiyya

Alkaluman mutanen da suka rasa rayukansu a wasu munanan hare-haren kungiyar ISIS a Syria sun kai kimanin 250 kuma akasarinsu fararen hula ne kamar yadda kungiyar da ke sa ido a kasar ta sanar a ranar Alhamis.
Farmakin na baya-bayan nan shi ne mafi kazancewa da aka kaddamar kan birnin Sweida tun bayan barkewar yakin basasa a shekarar 2011 a Syria.
Shugaban kungiyar da ke sa ido kan hakkin bil’adama a kasar Rami Abdel Rahman ya ce, kawo yanzu mutane 246 aka tabbatar da mutuwarsu kuma 135 daga cikinsu, fararen hula ne.
Sauran wadanda aka hallaka a farmakin sun hada da dakarun da ke goyon bayan gwamnati da mutanen da suka dauki makami don kare rayukansu a kauyukan da hare-haren suka shafa.
Abdel Rahman ya ce, akwai yiwuwar alkaluman su kara tashi nan gaba, lura da cewa, mutane da dama na fama da munanen raunin da suka samu.
Kungiyar ISIS ta fara kaddamar da hare-haren kunar bakin wake ne a birnin na Sweida kafin daga bisa ta kutse cikin kauyukan da ke Arewaci da gabashi, in da ta yi ta barin wuta da bindigogi kan mai uwa da wabi.
Akalla mayakan ISIS 45 suka mutu a yayin farmakin na ranar Laraba.

ADVERTISEMENT

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Bom Ya Fashe A Gaban Ofishin Jakadancin Amurka A China

Next Post

Kisan ‘Yansanda Ya Bazu Zuwa Jihar Ribas Umar A Hunkuyi

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Yi Ruwan Tiyagas Kan Musulmai A Sahun Sallar Idi A Ethiopia

Jami’an Tsaro Sun Yi Ruwan Tiyagas Kan Musulmai A Sahun Sallar Idi A Ethiopia

by Khalid Idris Doya
3 weeks ago
0

...

Mutum 8 Sun Mutu, 43 Sun Jikkata A Wani Mummunan Hatsarin Mota A Saudiyya

Mutum 8 Sun Mutu, 43 Sun Jikkata A Wani Mummunan Hatsarin Mota A Saudiyya

by
4 weeks ago
0

...

Jirgin Ruwan Yakin Rasha Ya Dulmiye Cikin Tekun Black Sea

Jirgin Ruwan Yakin Rasha Ya Dulmiye Cikin Tekun Black Sea

by
1 month ago
0

...

Isra’ilawa Sun Zargi Falasdinawa Da Kai Farmaki Kan Kabarin Annabi Yusuf

Isra’ilawa Sun Zargi Falasdinawa Da Kai Farmaki Kan Kabarin Annabi Yusuf

by Muhammad Bashir
1 month ago
0

...

Next Post
Kisan ‘Yansanda Ya Bazu Zuwa Jihar Ribas Umar A Hunkuyi

Kisan ‘Yansanda Ya Bazu Zuwa Jihar Ribas Umar A Hunkuyi

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: