Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Mutane 56 Sun Rasa Rayukansu A Kauyen Kiri

by Tayo Adelaja
September 19, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Muhammad Awwal Umar, Minna

Akalla mutane 56 ne ake sa ran sun rasa rayukansu cikin 60 da ke cikin kwale-kwalen daukar kaya sanadiyar kifewar kwale-kwalen ya yi a kauyen kiri da ke karamar hukumar Munya a tafkin kaduna da ya ratsa jihar Neja.

samndaads

Lamarin ya faru ne ga wasu ‘yan kasuwar jihar Kaduna da ke kokarin cin kasuwar Kwata da ke Zumba a karamar hukumar Shiroro. Wani da yake tabbatarwa LEADERSHIP A Yau yace lamarin ya faru ne sakamakon nauyin kaya da jama’a su kaiwa kwale-kwalen bayan anbaliyar da tafkin yayi nauyin ya rinjayi kwale-kwalen wanda ya janyo nutsewarsa nan take.

Kwale-kwalen yana dauke da fasinjoji a kalla mutum sittin da kuma kaya masu anauyi wanda mafi yawansu mata ne, zuwa hada rahotson dai ana sa ran mutane hudu ne kawai suka tsira da ransu yayin wda sauran kuma ana tsammanin ruwan ya ja su zuwa tafkin shiroro.

Babban Darakta a hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Neja, Alhaji Ibrahim Ahmed Inga, ya bayyana cewa kananan masunta sun fantsama don lalubo wadanda hadarin ruwan ya rutsa da su.

Ibrahim Inga ya kara da cewar a kowani lokaci suna jawo hankalin masu tukin jiragen kwale-kwale da su kauracewa daukar kaya wadanda suka wuce kima musamman ma a lokacin ruwa, haka kuma muna kira a gare su da su kansance suna anfani da rigunan kariya dan kaucewa ire-iren wadannan hadurran.

SendShareTweetShare
Previous Post

Shiga Yajin Aiki Ba Shi Ne Mafita Ba -In Ji Hasan

Next Post

Gwaman Bauchi Ya Yi Kira Da A Yi Rijistan Katin Zabe

RelatedPosts

APC

Zaben Kananan Hukumomi: APC Ta Kama Hanyar Lashe Dukkan Kujeru A Kano

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

An Samu Karancin Masu Zabe An Kafa Kotun Sauraren Korafin...

Buba Marwa

Shugaban Kasa Ya Nada Buba Marwa Shugaban NDLEA

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da nadin Muhammadu Buba...

Kasafin 2021

Samar Da Aikin Yi: Ministar Abuja Ta Yaba Wa Kokarin Shugaba Buhari

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Karamar Ministar Babban Birnin Tarayya, Dakta Ramatu Aliyu, ta yaba...

Next Post

Gwaman Bauchi Ya Yi Kira Da A Yi Rijistan Katin Zabe

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version