Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Mutane Miliyan Biyu Ne Ke Gudun Hijira A Sassan Duniya

by Tayo Adelaja
October 4, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar kula da ‘yan gudun hijira ta Majalisar Ɗinkin Duniya, ta fitar da wani rahoto da yake nuna cewar, sama da ‘yan gudun hijira milyan biyu ke guje wa yaƙe-yaƙen da ake yi a ƙasshensu a sassan duniya, in da wasu daga cikinsu ke fuskantar matsi a ƙasashen Turai da Amurka.

Kwamishinan Kula da ‘yan gudun hijira na Majalisar Ɗuniya Duniya, Filippo Grandi ya ce, akwai ‘yan gudun hijira dubu 650 daga Ƙasar Sudan ta Kudu, sai wasu dubu 500Musulmi ‘yan Ƙabilar Rohingya na Myanmar waɗanda ala tilas suka guje wa gidajensu zuwa Bangladesh saboda yaddaa ake azabtar da su.

Grandi ya shaida wa taron mako guda a Geneva cewa, a wannan shekara da muke ciki kawai sama da mutane miliyan biyu da suka shiga halin ƙunci saboda guje wa wuraren da suke zaune, don neman mafaka a wasu wuraren.Grandi ya ƙara da cewa, mafi yawa kan isa wuraren da suka sami mafakan ne a tagayyare cikin rashin ƙosasshiyar lafiya ga kuma yunwa, yayin da wasu yaran aka raba su da iyayensu.A cewar Kwamishinan ‘yan gudun hijirar, ya zuwa ƙarshen shekarar da ta gabata, ‘yan gudun hijira miliyan 17 da dori ke ƙarkashin kulawar hukumar, amma daga bisani sun ragu domin wasu sun koma ƙasashen da suka fito.

SendShareTweetShare
Previous Post

Manyan Jami’an Barcelona Sun Yi Murabus

Next Post

Kashi 90 Na ‘Yan Fim Mutanen Kirki Ne -Sani Sale

RelatedPosts

Ebola

WHO Ta Aike Da Tawaga Ta Musamman Guinea Da Kwango Don Yaki Da Ebola

by Muhammad
1 week ago
0

Hukumar lafiya ta Duniya WHO ta sanar da daukar tsauraran...

Somaliya

Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci A Gaggauta Gudanar Da Zabe A Somaliya

by Muhammad
1 week ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci bangarorin siyasar kasar Somalia da...

Alkalai

Alkalai Nijer Sun Gargadi ‘Yan Siyasa Su Daina Anfani Da Kalaman Kabilanci

by Muhammad
2 weeks ago
0

Alkali mai kare muradun hukuma (Procureur de la Republikue) ya...

Next Post

Kashi 90 Na ‘Yan Fim Mutanen Kirki Ne -Sani Sale

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version