Muhammad Maitela">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Mutum Uku Sun Mutu A Wani Harin Kunar Bakin-Wake A Konduga

by Muhammad Maitela
December 20, 2020
in LABARAI
1 min read
Kunar Bakin-Wake A Konduga
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Majiyar ayyukan jinkai a yankin arewa maso gabashin Nijeriya ta bayyana yadda matashiya yar kunar bakin-wake ta tayar da bam a cikin jama’a wanda hakan ya yi sanadiyar mutuwar mutum uku, ranar Asabar.

Ta bakin Abubakar Mohammed ya kara da cewa, “Mun kwashe gawawaki uku tare da karin wasu mutum biyu da su ka samu munanan raunuka a harin kunar bakin waken.”

samndaads

Ya sanar da cewa, an kai wannan harin ne a garin Konduga, mai tazarar kilo mita 38 daga birnin Maiduguri ta jihar Borno.

Shima Ibrahim Liman, shugaban jami’an tsaron sa-kai a yankin ya shaidar da cewa, yar kunar bakin waken ta kutsa kai tare da tayar da bam din a cikin gungun wasu mutanen da ke harkokin su na yau da kullum kusa da fadar sarkin garin.

Ko a shekarar da ta gabata, an kai makamancin wannan harin, inda akalla mutum 30 su ka gamu da ajalinsu a garin Konduga, a sa’ilin da wasu yan kunar bakin wake guda uku su ka tayar da bama-baman da su ka dana a jikin su a lokacin da ake kallon wasannin kwallon kafa.

SendShareTweetShare
Previous Post

Zababbun Shugabannin Kungiyar Masu Hada Magunguna Reshen Kano Sun Kama Aiki

Next Post

Boko Haram Sun Yi Garkuwa Da Matafiya 35 A Kan Hanyar Damaturu-Maiduguri

RelatedPosts

Man Fetur

Kudirin Dokar Man Fetur Zai Bai Wa Nijeriya Damar Cin Gajiyar Albarkatunsa – Majalisar Dattawa

by Muhammad Maitela
2 hours ago
0

Daga Muhammad Maitela, Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Ibrahim Lawan...

Jobe

Ma’aikata Da ’Yan Fansho Ke Wawashe Rabin Kudin Katsina, Cewar Kwamishina Jobe

by Muhammad Maitela
2 hours ago
0

Daga Sagir Abubukar, Kwamishinan Kasafin Kudi da Tsare-tsaren Tattalin Arziki...

Rasuwar

Ana Cigaba Da Jimamin Rasuwar Mai Shari’ a Rabiu Danlami A Kano

by Muhammad Maitela
2 hours ago
0

Daga Haruna Akarada, Ana cigaba da gudanar da ta’aziyya ta...

Next Post
Hanyar Damaturu-Maiduguri

Boko Haram Sun Yi Garkuwa Da Matafiya 35 A Kan Hanyar Damaturu-Maiduguri

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version