Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home MANYAN LABARAI

‘Nada Shugabannin Rikon Kananan Hukumomi Nasarar Dimukradiyya Ce’

by Tayo Adelaja
September 23, 2017
in MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sabo Ahmad, Zariya

Shugaban kungiyar shugabannin rikon kananan hukumomi ta jihar, kuma shugaban riko na kakamar hukumar Kumbotso, Baba Sharu Dala, ya bayyana cewa, rushe shugaannin kanannan hukumomi wadanda wa’adinsu ya kare, da maye gurbinsu da shugabannin riko na yanzu, na nuna yadda mulkin dimokaradiyya ya samu nasara a jihar Kano.

samndaads

Shugaban ya ci gaba da cewa, labaran da suke samu daga kananan hukumomin dangane da yadda shugabannin rikon ke tafiyar da mulkinsu abin farin ciki ne, bisa kokarin da suke na kyautata alakarsu jama’ar da suke mulka, ta hanyar tabbatar da adalci.

Sharu Dala, ya kara da cewa, kokarin da shugabannin rikon ke yi, na da nasaba da aiwatarda kyawawan manufofin gwamnatin jihar Kano, karkashin jagorancin Dakta Abdullahi Umar Ganduje, na yi wa al’ummar jihar ayyukan raya kasa da ci gaban al’umma.

A karshe, ya nuna wa shugabannin rikon kanananan hukumomin da su dauki yabon da jama’a ke yi musu a matsayin karin karfin gwiwa, wajen ci gaba da gudanar da ayyukan alheri ga al’ummar jihar, kamar yadda koyaushe gwamna ke umarni da a yi.

 

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Wanzar Da Zaman Lafiya: Shugaban Ohaneze Ya Ziyarci Sakkwato

Next Post

Mahauta Sun Nemi Gwamnatin Legas Kar Ta Maida Su Saniyar Ware

RelatedPosts

Bude Makarantu

Korona: Ba Ja Baya Ga Bude Makarantu – Gwamnatin Bauchi

by Muhammad
5 days ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Ma’aikatar Ilimi ta Jihar Bauchi ta...

Harshen Hausa

Taron ‘Waiwaye Adon Tafiya’: Masana Sun Damu Bisa Nakasta Harshen Hausa

by Muhammad
6 days ago
0

Akwai Damuwa Kan Yadda Zamani Ke Tafiya Da Al’adun Bahaushe...

'Yan Kwaya

Zaben Kananan Hukumomin Kano: Yadda Aka Tono ’Yan Kwaya A ’Yan Takara

by Muhammad
1 week ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta...

Next Post

Mahauta Sun Nemi Gwamnatin Legas Kar Ta Maida Su Saniyar Ware

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version