Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Nadal Ya Lashe Kofin Gasar Tennis Na Us Open Karo Na 3

by Tayo Adelaja
September 12, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Refeal Nadal dan kasar Spain ya lashe kofin gasar kwallon tennis ta US Open, da aka kammala a birnin New York na Amurka, a wasan karshe da suka fafata da Kebin Anderson mai wakiltar kasar Afrika ta Kudu.

Nadal ya lallasa Anderson da kwallayen 6-3, 6-3, da kuma 6-4. Kuma karo na uku kenan da Nadal ke lashe kofin gasar US Open.

samndaads

Wannan nasara ta bai wa Nadal damar lashe kofunan gasar ta Grand Slam daban daban har biyu a jere cikin wannan shekara daya, domin kuwa hi ne ya lashe kofin gasar French Open da ta gudana a watan Yuli.

Gasar kwallon tennis da ake kira Grand Slam dai ta kasu kashi hudu, wato US Open, French Open, Australian Open da kuma Wimbledon.

Pete Sampras na Amurka a matsayi na 3 da kofunan Grand Slam din 14, sai kuma Nobak Djokobic na kasar Serbia mai rike da kofunan gasar har guda 12.

SendShareTweetShare
Previous Post

Man City Ce Kungiya Mai ‘Yan Wasa Mafi Tsada

Next Post

Gwamnatin Sakkwato Ta Mayar Da Makarantun Allo 4,000 Zuwa Na Zamani

RelatedPosts

Alcantara

Alcantara Bai Dace Da Salon Wasan Liverpool Ba –Dietmar Hamann

by Muhammad
10 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Liverpool, Dietmar Hamann,...

Aguiro

Muna Bukatar Aguiro Ya Dawo Wasa – Guardiola

by Muhammad
10 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa Pep Guardiola ya ce lallai Manchester...

Wenger Ozil

Wenger Ya Jinjina Wa Ozil

by Muhammad
10 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Arsene Wenger,...

Next Post

Gwamnatin Sakkwato Ta Mayar Da Makarantun Allo 4,000 Zuwa Na Zamani

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version