Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

NAF Ta Ankarar Da Al’umma Game Da Wani Dan Damfara

by Sulaiman Ibrahim
March 26, 2021
in LABARAI
1 min read
NAF Ta Ankarar Da Al’umma Game Da Wani Dan Damfara
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Mahdi M. Muhammad, Abuja

An ja hankalin rundunar sojin saman Nijeriya(NAF) zuwa ga wani sako da ake yaduwa a dandalin sada zumunta na wani mai suna Olabisi Amoo wanda yake ikirarin yana da dama ta musamman don taimaka wa duk wani mai neman aiki ko karatu a makarantun NAF.
Wannan na kunshe ne a cikin wata sanrrwar da daraktan hulda da jama’a da yada labarai na sojin sama (DOPRI), Air Commodore Edward Gabkwet, ya fitar kuma yaba wa manema labarai a Abuja, inda yake cewa, wadanan maganganu na rashin kishin kasa da wannan mutumin da aka ambata a baya yake yi da nufin yaudara da damfarar ‘yan Nijeriya da suke bukatar samun damar aiki, badaidai bane.
NAF na sanar da jama’a cewa ba ta yi talla ba kuma ba ta da niyyar fara aiki da malamai saboda yawancin makarantun da ke yaduwa a duk fadin kasar. Ko da kuwa irin wannan bukatar ta taso, NAF ba za a yada ta ta hanyar daidaikun mutane ba, sai dai a sanar da ita da kuma sanar da dukkan ‘yan Nijeriya ta amfani da kafafen yada labarai da dama.

SendShareTweetShare
Previous Post

Akwai Bukatar Inganta Alakar Majalisa Da Bangaren Zartarwa – Osinbajo

Next Post

Martanin Fadar Shugaban Kasa Kan Sabanin Buhari Da Tinubu

RelatedPosts

Ministan Tsaro, Bashir Magashi Ya Ziyarci Maiduguri

Ministan Tsaro, Bashir Magashi Ya Ziyarci Maiduguri

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

Ministan Tsaro, Maj Gen Bashir Magashi (mai ritaya), a safiyar...

Azumi

Ramadan:  Nasarorin Da Ake Samu A Watan Azumi Na Da Tasiri Da Gudummowr Mata – In Ji Dakta Zainab Bagudu

by Muhammad
15 hours ago
0

Daga:Umar Faruk Birnin-Kebbi Uwargidan Gwamnan Kebbi, Dakta Zainab Shinkafi Bagudu,...

Asibitoci

Muna Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Bisa Inganta Asibitoci – Farfesa Jika

by Muhammad
15 hours ago
0

Daga Mustapha Abdullahi, Shugaban da ke kula da babban asibitin...

Next Post
Martanin Fadar Shugaban Kasa Kan Sabanin Buhari Da Tinubu

Martanin Fadar Shugaban Kasa Kan Sabanin Buhari Da Tinubu

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version