Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

NAF Ta Fatattaki ’Yan Bindiga Da Kashe Mayakansu A Kaduna

by Muhammad
January 26, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Kaduna

Daliban sojojin sama na rukunin 4/2019 su na gwada yadda a ke sarrafa babbar bindiga a lokacin bikin yaye su.

WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Mahdi M. Muhammad,

Rundunar sojojin saman Nijeriya (NAF), bagaren dakarun ‘Operation Thunder Strike’ sun yi nasarar kashe wasu ‘yan bindiga masu yawa a dajin Chikwale da ke yankin Mangoro na karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna.

samndaads

Jami’in yada labarai na hedikwatar tsaro, Manjo Janar John Enenche ne bayyana haka a cikin wata sanarwa da ya sanya wa hannu cikin makon nan, a inda yake cewa, an gudanar da aikin ne a ranar, 23 ga watan Janairun, 2021, biyo bayan rahotannin sirri na sahihanci da ke nuna yawan ‘yan bindiga a yankin, wanda yake kusan kolimita 20 da babbar hanyar Kaduna zuwa Abuja.

Dangane da haka ne, bayan jerin samfuran tsaro na sama, rundunar ta aika da wata rundunar da ta dace da jiragen saman yaki masu saukar ungulu don kai hari wurin.

SendShareTweetShare
Previous Post

Rundunar ’Yan Sanda Ta Nemi Hadin Kan Wakilan Kafafen Jarida A Kebbi

Next Post

Sabon Shugaban Karamar Hukumar Akko Zai Fara Cika Alkawarin Da Ya Dauka

RelatedPosts

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

Daga Ahmed Muh'd Danasabe, Lokoja Ranar Lahadi da ta gabata...

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

Daga Muhammad Maitela, Maiduguri Biyo bayan harin da mayakan Boko...

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

Daga Musa Muhammad, Abuja An kammala dukkan shirye-shirye don fara...

Next Post

Sabon Shugaban Karamar Hukumar Akko Zai Fara Cika Alkawarin Da Ya Dauka

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version