Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

NAFDAC Ta Garkame Gidajen Burodi 24 A Jihar Borno

by
4 years ago
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

 

Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa NAFDAC, ta garkame gidajen burodin 24, wadanda ke gudanar da sha’anin kasuwancin su ba bisa ka’ida ba, a birnin Maiduguri ta jihar Borno.

Furucin daukar matakin ya fito ne daga bakin shugaban hukumar, Nasiru Mato, a lokacin da yake zantawa da manema labarai a Maiduguri, babban birnin jihar Borno.

Labarai Masu Nasaba

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

Bugu da kari kuma, shugaban hukumar NAFDAC din ya bayyana cewa sun dauki matakin rufe gidajen burodin sakamakon rashin cika sharudda da ka’idojin da hukumar ta shimfida, sannan da kin sabunta takardun lasisin su.

Ya ce sun garkame wasu daga cikin gidajen burodin ne ta dalilin rashin tsabta da gyara muhallan da suke gudanar da sana’ar biredin.

Har wa yau kuma, ya bayyana wasu daga cikin gidajen burodin da al’amarin ya shafa, wadanda suka kunshi gidan biredin Nurul Aini da Nice Bread hadi da D Boss, sai Sabe the Nation da Albarka, Eber-Nice tare da Aljazeera, da makamantan su.

ADVERTISEMENT

“haka zalika kuma wasu daga cikin su ba su riga sun yi rijista da hukumar NAFDAC ba. Kawai suna gudanar da aikin su barauniyar hanya; ta hanyar amfani da sitikar bogi da suna da adireshi”.

“Akwai kimanin gidajen burodi 300 a jihar Borno, kuma mun yi amfani da hanyoyi daban-daban domin wayar da kai dangane da tabbacin samun hadin kai wajen bin doka da tsari, wanda ta hakan ne zai bamu damar gano bara-gurbi kuma domin kare lafiyar jama’a”. Inji shi.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

An Tarwatsa Gungun ’Yan Fashi Da Kwararren Likita Ke Jagoranta A Abuja

Next Post

Masari Ya Sha Alwashin Tallafawa Hukumomin Da Ba Na Gwamnati Ba

Labarai Masu Nasaba

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

by Leadership Hausa
5 hours ago
0

...

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

by Muhammad Bashir
7 hours ago
0

...

IPOB Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Wata Mata Bahaushiya Da Yaranta 4 A Anambra

IPOB Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Wata Mata Bahaushiya Da Yaranta 4 A Anambra

by Muhammad Bashir
16 hours ago
0

...

Nijeriya Zata Ringa Kashe Miliyan 999 Kullum Wurin Ciyar Da ‘Yan Firamare Miliyan 10

Nijeriya Zata Ringa Kashe Miliyan 999 Kullum Wurin Ciyar Da ‘Yan Firamare Miliyan 10

by
17 hours ago
0

...

Next Post

Masari Ya Sha Alwashin Tallafawa Hukumomin Da Ba Na Gwamnati Ba

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: