Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Nahiyar Afrika: An Kama Boka Akan Satar Mota A Kenya

by Tayo Adelaja
September 11, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A birnin Mombasa, mutanen da suka yi sammakon fita a ranar Laraba sun ga wani abin al’ajabi, bayan da suka ga wasu mazaje biyu tsirara suna laluben wata babar mota.

Jikin mutanen duk tabo kuma baya maciji ya kanannade wuyansa. Motar ta wata mata ce da tuni ta sanar da jami’an ‘yan sanda cewa an sace ta.

samndaads

Wani boka da yayi ikirarin cewa shi ne ya yi tsafin da ya kama wabanda ake tuhuma da satar motar ya bukaci a biya shi dalar Amurka 1,000 kafin ya lalata tsafin.

Labarin ya ja hankulan mutane har wata tashar talabijin ta tafi wurin kuma ta nuna wa al’umma yadda lamarin ke gudana kai-tsaye.

‘Yan sanda sun kama duka mutanen su hudu, kuma sun gurfanar da su a gaban wata kotu.

Domin mallakar macijin, an tuhumi bokan da taka dokar da ke kare namun dawa a kasar ba tare da izini ba.

Kotun ta bayar da umarnin a duba lafiyar wadannan mazan guda biyu da aka same su tsirara, kuma ita matar an tuhume ta da sanar da ‘yan sanda labarin boge.

SendShareTweetShare
Previous Post

Messi Na Ci Gaba Da Kafa Tarihi A Barcelona

Next Post

Dubban Mutane Sun Yi Zanga-Zanga A Kasar Togo

RelatedPosts

Faduwar Trump

Me Zai Biyo Bayan Darewar Karajar Biden Da Faduwar Trump?

by Muhammad
5 days ago
0

Idanun duniya na kan ranar Larabar jiya, 20 ga Janarairu,...

Rigakafi

An Soma Yin Allurar Korona A India Da Brazil

by Muhammad
5 days ago
0

A yau asabar kasashen Duniya da suka hada Indiya ,Brazil...

Trump Ya Fice Daga Fadar ‘White House’ Gabanin Rantsar Da Biden

Trump Ya Fice Daga Fadar ‘White House’ Gabanin Rantsar Da Biden

by Muhammad
5 days ago
0

Trump ya ce mutane "ba su san aiki tukuru" da...

Next Post

Dubban Mutane Sun Yi Zanga-Zanga A Kasar Togo

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version